Home General Har yanzu ba’a ga watan sallah a Nijeriya ba

Har yanzu ba’a ga watan sallah a Nijeriya ba

Majalisar ƙoli ta harkokin addinin musulunci a Najeriya ƙarƙashin jagorancin mai alfarma Sarkin Musulmi Alh. Muhammad Sa’ad Abubakar ya bayyana cewa akwai yuwar a ci gaba da azumi a ranar Lahadi domin zuwa yanzu ba’a ga wata a Najeriya ba.

Majalisar ta bayyana hakan a cikin wata sanarwa da babban sakatareta Farfesa Ishaq Oloyede ya sanya wa hannu a yau Asabar.

“Idan Musulmai suka ga jinjirin wata bisa ga ka’idojin ganin watan, to mai alfarma zai bayyana ranar Lahadi 30 ga Maris, 2025 a matsayin 1 ga Shawwal da kuma ranar Idul Fitr.”

Idan daibzaku iya tunawa da yammacin wannan Rana hukumomi a kasar Saudiyya suka tabbatar da ganin jinjirin watar na karamar sallah Wanda ke bayyana ranar lahadi zasu gabatar da salla.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Gwamnatin Kano ta fara tantance ’yan kasuwa da gobarar Singer ta shafa don rabon tallafiSojojin Nijeriya sun kashe Kwamandan Boko haram da mai sayar Musu da jirgin Drone a AdamawaHisbah ta kama mutum tara saboda rashin yin azumi a KanoMajalisar jihar Rivers ta dakatar da shirin tsige FubaraMasu haƙar ma’adinai 33 sun mutu sakamakon gubar sinadarin carbon a FilatoSojojin Amurka 100 sun fara aikin horar da Sojin Najeriya don yaƙi da ta'addanciGwamnatin Najeriya da gwamnonin APC sun bai wa ƴan kasuwar Singer tallafin biliyan 8Kwankwasiyya ta yi martani kan matakin majalisar Amurka na hukunta KwankwasoSojojin Najeriya sun daƙile hare-haren mayaƙan ISWAP a BornoFarfesa Abdullahi Pakistan ya bayyana dalilinsa na ajiye shugaban Hukumar NAHCONMajalisar Najeriya ta kafa kwamitin nazari kan gyaran dokar zaɓeRundunar sojin Najeriya ta tura dakaru na musamman zuwa Filato don daƙile ƴanbindigaMajalisar Dinkin Duniya da Turkiya sun yi Alla-wadai da harin da aka kai KwaraAmurka ka iya sake kai Hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci- TrumpAmurka ka iya sake kai hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci
X whatsapp