Home General Har yanzu ba’a ga watan sallah a Nijeriya ba

Har yanzu ba’a ga watan sallah a Nijeriya ba

Majalisar ƙoli ta harkokin addinin musulunci a Najeriya ƙarƙashin jagorancin mai alfarma Sarkin Musulmi Alh. Muhammad Sa’ad Abubakar ya bayyana cewa akwai yuwar a ci gaba da azumi a ranar Lahadi domin zuwa yanzu ba’a ga wata a Najeriya ba.

Majalisar ta bayyana hakan a cikin wata sanarwa da babban sakatareta Farfesa Ishaq Oloyede ya sanya wa hannu a yau Asabar.

“Idan Musulmai suka ga jinjirin wata bisa ga ka’idojin ganin watan, to mai alfarma zai bayyana ranar Lahadi 30 ga Maris, 2025 a matsayin 1 ga Shawwal da kuma ranar Idul Fitr.”

Idan daibzaku iya tunawa da yammacin wannan Rana hukumomi a kasar Saudiyya suka tabbatar da ganin jinjirin watar na karamar sallah Wanda ke bayyana ranar lahadi zasu gabatar da salla.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mutane 200 Sun Mutu Sakomakon Girgizar ƙasar a ColombiaShahararren Mawaƙin Najeriya, Davido ya Rubuta wa Trump Wasiƙa Kan Zaɓen Jihar OsunHukumar NHRC ta Buƙaci a Kama Malamin Addinin, Sheikh JingirRundunar sojin Najeriya ta Daƙile Shirin Ƴan Bindiga a FilatoJami'an Ƴan Sanda 10 Sun Mutu Yayin Artabu da Ƴan Bindiga a Jihar KebbiAn Naɗa ɗan Najeriya Gidado Shuaib Wakilin Matasa na IPRA-UN Gabanin GWAEFCC da "Wuce Gona da Iri" da Tambayar 2027: Shin ana Rudar da Tinubu ta Hanyar Mutanen da ke Kewaye da Shi ? Daga Yushau A. ShuaibAn Samu Gawar Yara 3 da guda 1 a Sume a Gidan Mai Maganin GargajiyaMene ne Ainihin Abin da ya faru Aka Rufe Asusun Bankunan Gwamnatin Osun ?Jami'an Tsaro Sun Ceto Mutane 308 a Jihohin Arewacin Najeriya An Kama Mutane 6 da Ake Zargin da Taimaka wa Mayaƙan ISWAP a Jihar BornoZaɓen 2027: PDP ta Miƙa Sunan Jonathan ga INEC a Matsayin ɗan Takararta na Shugaban ƙasaIyanen Babban Jami'in Kula da Harkokin Kuɗaɗen ƙungiyar ISWAP Sun Miƙa Wuya ga SojojiAna Zargin Mayaƙan Boko Haram da Kashe Sojojin Nijar 14Gombe 2027: Malamai da Mambobin APC Sun yi Allah-wadai da Sukar Rarara ga Pantami
X whatsapp