Home Labarai Tinubu ya bai wa ma’aikatu umarnin amfani da kayan da ake sarrafawa...

Tinubu ya bai wa ma’aikatu umarnin amfani da kayan da ake sarrafawa a Najeriya

Shugaban Najeriya da majalisar ministoci ta ƙasar sun amince da sabon tsarin saye da kuma amfani da kayan da aka samar a cikin gida a dukkan ma’aikatun gwamnati.

Ministan Yaɗa Labarai Mohammed Idris ya faɗa wa manema labarai ranar Litinin cewa nan gaba kaɗan shugaban ƙasa zai sanya hannu kan wani umarni domin goyon bayan tsarin.

“Tsarin na nufin Najeriya za a fara sakawa a gaba a dukkan kayayyakin da za a sayo, babu wasu kaya ko na’urori da ake yi a cikin gida da za a sayo daga ƙasar waje ba tare da dalili ba,” in ji ministan bayan kammala taron majalisar. .

“Hakan zai sa gwamnati ta mayar da hankali kan jama’armu da masana’antunmu ta hanyar sauya yadda gwamnati ke mkashe kuɗi, da yadda muke sayo kaya, da ma yadda muke haɓaka tattalin arzikinmu.”

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mutane 200 Sun Mutu Sakomakon Girgizar ƙasar a ColombiaShahararren Mawaƙin Najeriya, Davido ya Rubuta wa Trump Wasiƙa Kan Zaɓen Jihar OsunHukumar NHRC ta Buƙaci a Kama Malamin Addinin, Sheikh JingirRundunar sojin Najeriya ta Daƙile Shirin Ƴan Bindiga a FilatoJami'an Ƴan Sanda 10 Sun Mutu Yayin Artabu da Ƴan Bindiga a Jihar KebbiAn Naɗa ɗan Najeriya Gidado Shuaib Wakilin Matasa na IPRA-UN Gabanin GWAEFCC da "Wuce Gona da Iri" da Tambayar 2027: Shin ana Rudar da Tinubu ta Hanyar Mutanen da ke Kewaye da Shi ? Daga Yushau A. ShuaibAn Samu Gawar Yara 3 da guda 1 a Sume a Gidan Mai Maganin GargajiyaMene ne Ainihin Abin da ya faru Aka Rufe Asusun Bankunan Gwamnatin Osun ?Jami'an Tsaro Sun Ceto Mutane 308 a Jihohin Arewacin Najeriya An Kama Mutane 6 da Ake Zargin da Taimaka wa Mayaƙan ISWAP a Jihar BornoZaɓen 2027: PDP ta Miƙa Sunan Jonathan ga INEC a Matsayin ɗan Takararta na Shugaban ƙasaIyanen Babban Jami'in Kula da Harkokin Kuɗaɗen ƙungiyar ISWAP Sun Miƙa Wuya ga SojojiAna Zargin Mayaƙan Boko Haram da Kashe Sojojin Nijar 14Gombe 2027: Malamai da Mambobin APC Sun yi Allah-wadai da Sukar Rarara ga Pantami
X whatsapp