Home Labarai Babu sauran sakaci a jam’iyyarmu ta PDP – Kabiru Turaki

Babu sauran sakaci a jam’iyyarmu ta PDP – Kabiru Turaki

Sabon shugaban jam’iyyar PDP na ƙasa Kabiru Turaki ya nemi goyon bayan ‘ya’yan jam’iyyar, yana mai cewa “babu sauran sakaci” a jam’iyyar.

Turaki ya bayyana hakan ne a jawabin nasarar da ya yi bayan lashe zaɓen da aka yi yayin babban taron PDP na ƙasa a jihar Oyo ranar Asabar, wanda ya lashe da ƙuri’a 1,516 cikin 1, 834 da aka kaɗa.

“Ina tabbatar muku amanar da kuka ba mu ba za mu ɗauke ta da wasa ba, babu wani sauran sakaci da kuma ƙwace wa ‘yan Najeriya zaɓinsu,” in ji shi.

Ya ƙara da cewa nan gaba kaɗan zai duƙufa wajen ziyartar dukkan ‘yan jam’iyyar da suke jin ba a yi musu daidai ba tare da tabbatar da adalci ga kowa.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mayaƙan Lakurawa Sun Kashe Sojoji 7 a SokotoAn faɗa wa Shugaba Tinubu Cewa Ina Kitsa Yadda Zan Kashe Shi - ShettimaRundunar 'Yan Sandan Najeriya ta Ceto ƴan Mali 30 Daga Hannun Masu Safarar MutaneMun Kashe Mayaƙan ISIS 175 - Rundunar Sojin NajeriyaFarfesa Pantami ya Janye Daga Takarar Gwamnan Jihar GombeKishiya: Tsakanin ONSA na Ribadu da Tsaron Gida Famadewa Daga Yushau A. ShuaibZaben Fidda Gwani: An Harbe Mutum a Jihar PlateauRundunar 'Yan Sanda ta Tabbatar Kashe Jami'anta 17 a YobeSatar Kayayyakin Banki: An Kama Mutane Huɗu a Jihar Gombe'Yan Bindiga Sun Sace Basarake Tare da Mata 2 a KatsinaJami'an Kwastam Biyu sun Rasa Ransu a Fafatawa da LakurawaMatar Aure ta Zuba wa Kishiyarta da 'Ya'yanta Biyu Fetur Tare da Banka Musu Wuta a KanoIna da ƴancin Mu'amala da Kowa ba Tare da La'akari da Jam'iyya ba - WikeAdadin Masu Fama da Cutar Tamowa na ƙaruwa a Najeriya - MSFGwamnatin Yobe ta Sha Alwashin Kawo ƙarshen Hare-Haren Boko Haram
X whatsapp