Home Labarai Babu sauran sakaci a jam’iyyarmu ta PDP – Kabiru Turaki

Babu sauran sakaci a jam’iyyarmu ta PDP – Kabiru Turaki

Sabon shugaban jam’iyyar PDP na ƙasa Kabiru Turaki ya nemi goyon bayan ‘ya’yan jam’iyyar, yana mai cewa “babu sauran sakaci” a jam’iyyar.

Turaki ya bayyana hakan ne a jawabin nasarar da ya yi bayan lashe zaɓen da aka yi yayin babban taron PDP na ƙasa a jihar Oyo ranar Asabar, wanda ya lashe da ƙuri’a 1,516 cikin 1, 834 da aka kaɗa.

“Ina tabbatar muku amanar da kuka ba mu ba za mu ɗauke ta da wasa ba, babu wani sauran sakaci da kuma ƙwace wa ‘yan Najeriya zaɓinsu,” in ji shi.

Ya ƙara da cewa nan gaba kaɗan zai duƙufa wajen ziyartar dukkan ‘yan jam’iyyar da suke jin ba a yi musu daidai ba tare da tabbatar da adalci ga kowa.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Gwamnatin Kano ta fara tantance ’yan kasuwa da gobarar Singer ta shafa don rabon tallafiSojojin Nijeriya sun kashe Kwamandan Boko haram da mai sayar Musu da jirgin Drone a AdamawaHisbah ta kama mutum tara saboda rashin yin azumi a KanoMajalisar jihar Rivers ta dakatar da shirin tsige FubaraMasu haƙar ma’adinai 33 sun mutu sakamakon gubar sinadarin carbon a FilatoSojojin Amurka 100 sun fara aikin horar da Sojin Najeriya don yaƙi da ta'addanciGwamnatin Najeriya da gwamnonin APC sun bai wa ƴan kasuwar Singer tallafin biliyan 8Kwankwasiyya ta yi martani kan matakin majalisar Amurka na hukunta KwankwasoSojojin Najeriya sun daƙile hare-haren mayaƙan ISWAP a BornoFarfesa Abdullahi Pakistan ya bayyana dalilinsa na ajiye shugaban Hukumar NAHCONMajalisar Najeriya ta kafa kwamitin nazari kan gyaran dokar zaɓeRundunar sojin Najeriya ta tura dakaru na musamman zuwa Filato don daƙile ƴanbindigaMajalisar Dinkin Duniya da Turkiya sun yi Alla-wadai da harin da aka kai KwaraAmurka ka iya sake kai Hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci- TrumpAmurka ka iya sake kai hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci
X whatsapp