Abu 4 da Majalisar Wakilai a Najeriya ta Sasanta Tsakanin ASUU da Gwamnati a 2021

Abu 4 da Majalisar Wakilai a Najeriya ta Sasanta Tsakanin ASUU da Gwamnati a 2021

A watan Nuwamban 2021 Majalisar Wakilai ta Najeriya ta shiga tsakanin ƙungiyar ASUU ta malaman jami’a da kuma gwamnatin tarayya, inda suka cimma matsaya kan abu huɗu na buƙatun ƙungiyar.

Kakakin Majalisa Femi Gbajabiamila ne ya jagoranci zaman kuma ministocin kudi da na ilimi ne suka wakilci ɓangaren gwamnati a tattaunawar.

Abubuwan da suka cimma su ne:

Farfado da jami’o’i
Biyan kudin alawus
Tsarin biyan albashi na IPPS
Sauran ƙorafe-ƙorafe
A lokacin, Shugaban Kwamitin Majalisa kan Manyan Makarantu Aminu Sulaiman Goro ya faɗa wa BBC Hausa cewa an samu fahimtar juna a tsakanin duka ɓangarorin, kuma an daidaita da malaman jami`ar ta yadda ba sauran fargaba game da barazanar yajin aikin da ƙungiyar ke yi.

Kidnapped School Children

Yauri FGC Students, Kebbi
1190 days 9 hours 28 minutes 6 seconds,

Baptist School Students, Kaduna
1172 days 11 hours 9 minutes 31 seconds

Tegina Islamiya Pupils, Niger (Freed)
Spent 88 days from May 30, 2021 - August 26, 2021


Report By: PRNigeria.com

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here