Home Taska Jerin Sunayen Kayayyakin da Gwamnatin Rasha ta Hana a Shigar da su...

Jerin Sunayen Kayayyakin da Gwamnatin Rasha ta Hana a Shigar da su ƙasarta

Jerin Sunayen Kayayyakin da Gwamnatin Rasha ta Hana a Shigar da su ƙasarta

 

Gwamnatin Rasha ta sanar da jerin kayayyaki fiye da 200 da ta hana shiga da su ƙasar daga ƙasashen waje.

Kayayyakin sun ƙunshi na sadarwa da harkokin lafiya, da ababen hawa, da injinan noma, da na lantarki, da ƙarafen layin dogo, da injinan sarrafa duwatsu, da majigi da sauransu.

Wata sanarwa daga fadar gwamnatin ta ce da ma an dakatar da shigar da kayan na ɗan wani lokaci amma yanzu haramcin zai ci gaba har zuwa ƙarshen 2022.

“Wannan matakin ya zama dole don tabbatar da samun natsuwa a kasuwannin Rasha,” a cewar sanarwar.

Matakin na zuwa ne yayin da ƙasashe da kamfanonin duniya ke ci gaba da ƙaurace wa harkoki da Rasha da zimmar matsa mata ta janye dakarunta da ke luguden wuta a Ukraine tun daga ranar 24 ga watan Fabarairu.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Gwamnatin Kano ta fara tantance ’yan kasuwa da gobarar Singer ta shafa don rabon tallafiSojojin Nijeriya sun kashe Kwamandan Boko haram da mai sayar Musu da jirgin Drone a AdamawaHisbah ta kama mutum tara saboda rashin yin azumi a KanoMajalisar jihar Rivers ta dakatar da shirin tsige FubaraMasu haƙar ma’adinai 33 sun mutu sakamakon gubar sinadarin carbon a FilatoSojojin Amurka 100 sun fara aikin horar da Sojin Najeriya don yaƙi da ta'addanciGwamnatin Najeriya da gwamnonin APC sun bai wa ƴan kasuwar Singer tallafin biliyan 8Kwankwasiyya ta yi martani kan matakin majalisar Amurka na hukunta KwankwasoSojojin Najeriya sun daƙile hare-haren mayaƙan ISWAP a BornoFarfesa Abdullahi Pakistan ya bayyana dalilinsa na ajiye shugaban Hukumar NAHCONMajalisar Najeriya ta kafa kwamitin nazari kan gyaran dokar zaɓeRundunar sojin Najeriya ta tura dakaru na musamman zuwa Filato don daƙile ƴanbindigaMajalisar Dinkin Duniya da Turkiya sun yi Alla-wadai da harin da aka kai KwaraAmurka ka iya sake kai Hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci- TrumpAmurka ka iya sake kai hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci
X whatsapp