Home Taska Gwamnatin Taliban ta Haramta Cuɗanyar Mata da Maza a Wuraren Shakatawa a...

Gwamnatin Taliban ta Haramta Cuɗanyar Mata da Maza a Wuraren Shakatawa a Kabul

Gwamnatin Taliban ta Haramta Cuɗanyar Mata da Maza a Wuraren Shakatawa a Kabul

 

Gwamnatin Taliban a Afghanistan ta ce daga yanzu maza da mata ba za su tafi wuraren shakatawa ba lokaci guda a Kabul.

Sanarwar da gwamnatin ta fitar ta ce a wasu kwanaki na mako, “mata masu sanye da nikabi” ne za su tafi wuraren shakatawar kuma Taliban ba ta da ƴancin zuwa wuraren a kwanakin.

Sanarwar ta ce an ware wa maza ranakin Laraba da Alhamis da Juma’a da Asabar, mata kuma a ranakun Lahadi da Litinin da Talata.

Taliban ya kuma buƙaci mata su sanya nikabi a wuraren shakatawar ko kuma su fuskanci fushin hukuma.

 

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Gwamnatin Kano ta fara tantance ’yan kasuwa da gobarar Singer ta shafa don rabon tallafiSojojin Nijeriya sun kashe Kwamandan Boko haram da mai sayar Musu da jirgin Drone a AdamawaHisbah ta kama mutum tara saboda rashin yin azumi a KanoMajalisar jihar Rivers ta dakatar da shirin tsige FubaraMasu haƙar ma’adinai 33 sun mutu sakamakon gubar sinadarin carbon a FilatoSojojin Amurka 100 sun fara aikin horar da Sojin Najeriya don yaƙi da ta'addanciGwamnatin Najeriya da gwamnonin APC sun bai wa ƴan kasuwar Singer tallafin biliyan 8Kwankwasiyya ta yi martani kan matakin majalisar Amurka na hukunta KwankwasoSojojin Najeriya sun daƙile hare-haren mayaƙan ISWAP a BornoFarfesa Abdullahi Pakistan ya bayyana dalilinsa na ajiye shugaban Hukumar NAHCONMajalisar Najeriya ta kafa kwamitin nazari kan gyaran dokar zaɓeRundunar sojin Najeriya ta tura dakaru na musamman zuwa Filato don daƙile ƴanbindigaMajalisar Dinkin Duniya da Turkiya sun yi Alla-wadai da harin da aka kai KwaraAmurka ka iya sake kai Hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci- TrumpAmurka ka iya sake kai hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci
X whatsapp