Home Taska Corona: Yaduwar Cutar ta sa an Sake Kulle Birnin Shanghai na Kasar...

Corona: Yaduwar Cutar ta sa an Sake Kulle Birnin Shanghai na Kasar China

Corona: Yaduwar Cutar ta sa an Sake Kulle Birnin Shanghai na Kasar China

Dokar yaki da cutar corona a babban birni mafi hada-hadar kasuwanci a duniya wato Shanghai da ke China.

An sanar cewa rabin mazauna birnin da ke yammaci su zauna a gida tsawon kwanaki biyar, yayin da za a ci gaba da gwaji.

Rahotanni sun ce a yanzu an raba birnin mai mutane miliyan 25 kashi biyu, sannan an fara gwajin gama- gari.

Kantunan sayar da kaytan masarufi ne kadai aka amince su bude, sannan ma’aikatan lafiya ne kadai aka maince su fita sai kuma wadanda fita ta kama su dole.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Gwamnatin Kano ta fara tantance ’yan kasuwa da gobarar Singer ta shafa don rabon tallafiSojojin Nijeriya sun kashe Kwamandan Boko haram da mai sayar Musu da jirgin Drone a AdamawaHisbah ta kama mutum tara saboda rashin yin azumi a KanoMajalisar jihar Rivers ta dakatar da shirin tsige FubaraMasu haƙar ma’adinai 33 sun mutu sakamakon gubar sinadarin carbon a FilatoSojojin Amurka 100 sun fara aikin horar da Sojin Najeriya don yaƙi da ta'addanciGwamnatin Najeriya da gwamnonin APC sun bai wa ƴan kasuwar Singer tallafin biliyan 8Kwankwasiyya ta yi martani kan matakin majalisar Amurka na hukunta KwankwasoSojojin Najeriya sun daƙile hare-haren mayaƙan ISWAP a BornoFarfesa Abdullahi Pakistan ya bayyana dalilinsa na ajiye shugaban Hukumar NAHCONMajalisar Najeriya ta kafa kwamitin nazari kan gyaran dokar zaɓeRundunar sojin Najeriya ta tura dakaru na musamman zuwa Filato don daƙile ƴanbindigaMajalisar Dinkin Duniya da Turkiya sun yi Alla-wadai da harin da aka kai KwaraAmurka ka iya sake kai Hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci- TrumpAmurka ka iya sake kai hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci
X whatsapp