Home Labarai TSARO: Dakarun Sojin Hadin Gwuiwa na MNJTF Sun Hallaka Mayakan Kungiyar ISWAP.

TSARO: Dakarun Sojin Hadin Gwuiwa na MNJTF Sun Hallaka Mayakan Kungiyar ISWAP.

Gamayyar Dakarun Sojin hadin gwuiwa sun sami nasarar halaka mayakan Kungiyar tada kayar baya ta Boko Haram tsagin ISWAP a garuruwan Malam Fatori, Damasak da Wulgo dake Yankin Kogin Chadi.

Dakarun Sojin Nijeriya Nijar da Kamuru sun fatattaki mayakan kungiyar ta ISWAP ne a mabambamta hare–haren da suka kai maboyar su.

PRNigeria ta rawaito cewa baya ga farmakin da sojin kasa ke kaiwa, an tura jiragen yaki na kai hari ta sama domin kakkabe ‘Yan Ta’addan tare da tarwatsa maboyarsu da manayan makamai.

Yayin farmakin Dakarun hadin Gwuiwar sun sami nasarar bankado manyan makamai da tarin Alburusai a hannun ‘Yan ta’addan.

By PRNigeria

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mayaƙan Lakurawa Sun Kashe Sojoji 7 a SokotoAn faɗa wa Shugaba Tinubu Cewa Ina Kitsa Yadda Zan Kashe Shi - ShettimaRundunar 'Yan Sandan Najeriya ta Ceto ƴan Mali 30 Daga Hannun Masu Safarar MutaneMun Kashe Mayaƙan ISIS 175 - Rundunar Sojin NajeriyaFarfesa Pantami ya Janye Daga Takarar Gwamnan Jihar GombeKishiya: Tsakanin ONSA na Ribadu da Tsaron Gida Famadewa Daga Yushau A. ShuaibZaben Fidda Gwani: An Harbe Mutum a Jihar PlateauRundunar 'Yan Sanda ta Tabbatar Kashe Jami'anta 17 a YobeSatar Kayayyakin Banki: An Kama Mutane Huɗu a Jihar Gombe'Yan Bindiga Sun Sace Basarake Tare da Mata 2 a KatsinaJami'an Kwastam Biyu sun Rasa Ransu a Fafatawa da LakurawaMatar Aure ta Zuba wa Kishiyarta da 'Ya'yanta Biyu Fetur Tare da Banka Musu Wuta a KanoIna da ƴancin Mu'amala da Kowa ba Tare da La'akari da Jam'iyya ba - WikeAdadin Masu Fama da Cutar Tamowa na ƙaruwa a Najeriya - MSFGwamnatin Yobe ta Sha Alwashin Kawo ƙarshen Hare-Haren Boko Haram
X whatsapp