Home Labarai Dakarun MNJTF Sun Sake Halaka Mayakan ISWAP

Dakarun MNJTF Sun Sake Halaka Mayakan ISWAP

Wani Harin Dakarun hadin gwuiwar Rundunar Soji ta MNJTF Ya sake Halaka Mayakan Kungiyar tada kayar baya ta Boko Haram Masu tarin ya Jamhuriyyar Nijar.

Dakarun rundunar hadin gwuiwar ta kasa da kasa MNJTF sun yi nasarar fatattakar ‘Yan ta’addar ne a maboyar mayakan na ISWAP a jamhuriyar Nijar.

PRNigeria ta rawaito cewa ‘yan ta’addan sun gamu da gamon su ne, bayan sun yi yunkurin kai hari wani Depo na Man fetur a garin Soudeye dake yankin Borgogorou a jamhuriyyar Nijar.

A ranar Asabar din data gabata ne dai wani rahoto ya bayyana yadda jami’an tsaro suka fatattaki ‘yan ta’addan, bayan kwashe sama da sa’a guda ana fafatawa, abinda yayi sanadiyyar rayukan ‘yan ta’addan masu tarin yawa.

A dai ‘yan tsakanin na rundunar a wani harin hadin gwuiwa, ta farmaki ‘yan ta’addan ta sama, inda wasu cikin ‘yan ta’adda suka gudu cikin motoci domin tsira da rayukan su.

PRNigeria Hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Fasinjoji 18 Sun Mutu a Hatsarin Mota Yayin Dawowa Daga LegasGwamnatin Najeriya ta ƙudiri Anyiar Tara N2.5trn Daga Kuɗaɗen Shiga a 2026Wanda ya Kafa PRNigeria ya Nufi Kotu Don Daukaka Kara Kan Watsi da Karar ₦1bn da ya Shigar Kan NIPSSObi ya yi Tsokaci Game da Hukuncin da Kotu ta yi na Soke Rijistar Jam'iyyar NDC Soke Rijistar NDC Murƙushe Dimokuraɗiyya ne - PDPAn Gurfanar da ƙarin Mutane 17 kan Kashe Matar Aure a Jihar KadunaCutar Tamowa: Gwamnatin Kebbi ta Karyata Rahoton MSF Kan Mutuwar ƙananan  Yara a JiharJam'iyyar NDC ta Magantu Bayan Kotu ta Soke Rijistar taAbinda Ke Haddasa Matsalolin Tsaro a Jihar mu - Gwamnan Ahmed Aliyu Babban Bankin Najeriya ya Umarci Bankuna da su Rufe Asusun Mutane da Ake Zargin da Tallafawa Ta'addaci Sunayen Mutane 6 da Kamfanonin Canji 3 da Ake Zargin da Tallafa wa Ta'addaci a Najeriya Mun Ceto Mutane 47 Daga Hannun Mayaƙan ISWAP - Rundunar Sojin NajeriyaSanatocin za su Fara Duba ƙudirin  Kafa ƴan Sandan Jihohi Ranar Laraba - AkpabioMatakin da Amurka ta ɗauka na Cire Tallafin Cutar HIV a Afirka ta Kudu Zai Janyo Asarar Rayuka - MDDAn Gurfanar da Mutane 24 Bisa Zargin Kashe Matar Aure a Maraban Jos
X whatsapp