Home Labarai Dakarun MNJTF Sun Sake Halaka Mayakan ISWAP

Dakarun MNJTF Sun Sake Halaka Mayakan ISWAP

Wani Harin Dakarun hadin gwuiwar Rundunar Soji ta MNJTF Ya sake Halaka Mayakan Kungiyar tada kayar baya ta Boko Haram Masu tarin ya Jamhuriyyar Nijar.

Dakarun rundunar hadin gwuiwar ta kasa da kasa MNJTF sun yi nasarar fatattakar ‘Yan ta’addar ne a maboyar mayakan na ISWAP a jamhuriyar Nijar.

PRNigeria ta rawaito cewa ‘yan ta’addan sun gamu da gamon su ne, bayan sun yi yunkurin kai hari wani Depo na Man fetur a garin Soudeye dake yankin Borgogorou a jamhuriyyar Nijar.

A ranar Asabar din data gabata ne dai wani rahoto ya bayyana yadda jami’an tsaro suka fatattaki ‘yan ta’addan, bayan kwashe sama da sa’a guda ana fafatawa, abinda yayi sanadiyyar rayukan ‘yan ta’addan masu tarin yawa.

A dai ‘yan tsakanin na rundunar a wani harin hadin gwuiwa, ta farmaki ‘yan ta’addan ta sama, inda wasu cikin ‘yan ta’adda suka gudu cikin motoci domin tsira da rayukan su.

PRNigeria Hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Shin AtikuObi Zasu Iya Tsige TinubuShettima a 2027? Daga Yushau A. ShuaibYadda Shari'ar Masarautar Kano ke Ci gaba da Wakana a Kotun ta ƙoliTawagar Amurka na Shirin Tafiya Pakistan Domin Tattaunawar Sulhu da IranDole Najeriya ta Samu Tsaro ta Kowane Hali - Babban Hafsan TsaroChelsea da Newcastle na Harin Coulibaly, Liverpool na Neman Siyan Marcos SensiBadaƙalar $1.3m: Kotu ta ba EFCC izinin Kama Tsohuwar Ministar jin ƙan Najeriya Sadiya FarouqRaphinha ya Magantu kan Fitar da ƙungiyarsa da aka yi Daga Champion LigRundunar sojin Najeriya ta Musanta bai wa Tsofaffin Mayaƙan Boko Haram MakamaiGwamnatin Tarayya ta Sauya Zarge-Zargen da ta ke yi wa MalamiAn Binne Birgediya Janar Braimah da Sauran Sojojin da Boko Haram ta KasheYaƙin Iran: Hauhawar farashin Kaya a Najeriya ya ƙaruAdadin Matasa 'Yan kwaya da Muka Kama a Shekara 5 - NDLEAJam'iyyar ADC ta Kori Nafi'u Bala GombeRigakafin ƙyanda ya Ceci Yara Miliyan 20 a Afirka - Hukumar Lafiya ta Duniya2027 Ita ce Dama ta ƙarshe da zan Fito Takara - Atiku
X whatsapp