Home Labarai Dakarun MNJTF Sun Sake Halaka Mayakan ISWAP

Dakarun MNJTF Sun Sake Halaka Mayakan ISWAP

Wani Harin Dakarun hadin gwuiwar Rundunar Soji ta MNJTF Ya sake Halaka Mayakan Kungiyar tada kayar baya ta Boko Haram Masu tarin ya Jamhuriyyar Nijar.

Dakarun rundunar hadin gwuiwar ta kasa da kasa MNJTF sun yi nasarar fatattakar ‘Yan ta’addar ne a maboyar mayakan na ISWAP a jamhuriyar Nijar.

PRNigeria ta rawaito cewa ‘yan ta’addan sun gamu da gamon su ne, bayan sun yi yunkurin kai hari wani Depo na Man fetur a garin Soudeye dake yankin Borgogorou a jamhuriyyar Nijar.

A ranar Asabar din data gabata ne dai wani rahoto ya bayyana yadda jami’an tsaro suka fatattaki ‘yan ta’addan, bayan kwashe sama da sa’a guda ana fafatawa, abinda yayi sanadiyyar rayukan ‘yan ta’addan masu tarin yawa.

A dai ‘yan tsakanin na rundunar a wani harin hadin gwuiwa, ta farmaki ‘yan ta’addan ta sama, inda wasu cikin ‘yan ta’adda suka gudu cikin motoci domin tsira da rayukan su.

PRNigeria Hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
https://nnn.ng/image-compressor/
Latest News
Mutane 6 Sun Rasu 4 Sun Jilkata Sanadiyyar Tsawa a Jihar AdamawaMatatar Dangote ta Dakatar da Amfani da Naira Wajen Sayar da Man FeturZaɓen 2027: Jam'iyyar ADC ta Mayar da Martani kan Hukuncin Kotu Akwai Yiwuwar ba zan kai Lokacin Zaɓen 2027 ba - ObiHukuncin da Kotu ta Yanke wa Direban Keke Napep Kan Aikata Fyaɗeɓata Sunan Gwamnatin Katsina: Kotu ta buƙaci Ƴan Sanda su Tsare Dr Kurfi Gwamnonin Arewacin Najeriya sun Kafa Gidauniyar Yaƙi da Matsalar TsaroGwamnatin Tarayya ba ta Yanke Hukuncin Sauya Kayan NYSC ba - Ministan MatasaJuyin Mulki: DSS ta Gurfanar da Mutane 5 kan ɓoye Timipre Sylva Ƴan Bindiga Sun Kashe Mutane 2 Tare da Limami a Jihar Sokoto Dakarun Soji Sun Bankaɗo Wajen ƙera da Rarraba Bindigogi ga Ƴan Ta'addaJami'an DSS Sun Kama Tsohon Ministan Kimiyya da Fasaha, Uche NnajiYan Bindiga Sun Hallaka Mutane 10 a Jihar BenueNMDPRA ta Gargaɗi Gidajen Man da ba su Rage Farashi ba NECO: ɗalibai 35 na Hannun Ƴan Bindiga - Ƴan Sanda 
X whatsapp