Home Labarai Cin Hanci: EFCC Ta Kame Babban Akanta Janar, Ahmad Idris

Cin Hanci: EFCC Ta Kame Babban Akanta Janar, Ahmad Idris

Hukumar Yaƙi da Masu Yiwa Tattalin Arzikin Kasa Ta’annati a Nijeriya EFCC, ta cafke Babban Akanta Janar na ƙasar Ahmed Idris bisa zargin karkatar da kudade gami da almundahanar Naira Biliyan 80.

Wannan na cikin wata takardar sanarwa da hukumar ta aikowa PRNigeria mai dauke da kwanan watan 16 ga watan Mayun 2022, da kuma sa hannun jagoran sashin yada labaran hukumar Wilson Uwujaren, wadda ke tabbata da damke babban akantan.

Wata majiyar sirri daga hukumar ta shaidawa PRNigeria cewa akntan ya kushi kudaden ne ta hanyar wata haramtacciyar hanya tare da yin amfani da ‘yan uwa da abokan arzikida nufin zuba jari a jihar Kano da kuma babban birnin tarayya Abuja.

Sanarwar ta kara da cewa hukumar ta kama shine sakamakon kin amsa gayyatar da ta yi masa, bisa zarge zargen al’mundahana.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Fasinjoji 18 Sun Mutu a Hatsarin Mota Yayin Dawowa Daga LegasGwamnatin Najeriya ta ƙudiri Anyiar Tara N2.5trn Daga Kuɗaɗen Shiga a 2026Wanda ya Kafa PRNigeria ya Nufi Kotu Don Daukaka Kara Kan Watsi da Karar ₦1bn da ya Shigar Kan NIPSSObi ya yi Tsokaci Game da Hukuncin da Kotu ta yi na Soke Rijistar Jam'iyyar NDC Soke Rijistar NDC Murƙushe Dimokuraɗiyya ne - PDPAn Gurfanar da ƙarin Mutane 17 kan Kashe Matar Aure a Jihar KadunaCutar Tamowa: Gwamnatin Kebbi ta Karyata Rahoton MSF Kan Mutuwar ƙananan  Yara a JiharJam'iyyar NDC ta Magantu Bayan Kotu ta Soke Rijistar taAbinda Ke Haddasa Matsalolin Tsaro a Jihar mu - Gwamnan Ahmed Aliyu Babban Bankin Najeriya ya Umarci Bankuna da su Rufe Asusun Mutane da Ake Zargin da Tallafawa Ta'addaci Sunayen Mutane 6 da Kamfanonin Canji 3 da Ake Zargin da Tallafa wa Ta'addaci a Najeriya Mun Ceto Mutane 47 Daga Hannun Mayaƙan ISWAP - Rundunar Sojin NajeriyaSanatocin za su Fara Duba ƙudirin  Kafa ƴan Sandan Jihohi Ranar Laraba - AkpabioMatakin da Amurka ta ɗauka na Cire Tallafin Cutar HIV a Afirka ta Kudu Zai Janyo Asarar Rayuka - MDDAn Gurfanar da Mutane 24 Bisa Zargin Kashe Matar Aure a Maraban Jos
X whatsapp