Home General Shugaban NITDA ya Halarci Taro Kan Tattalin Arziki da Ministan Sadarwa Bisa...

Shugaban NITDA ya Halarci Taro Kan Tattalin Arziki da Ministan Sadarwa Bisa Jagorancin Shugaba Buhari

Kashifu Buhari

Shugaban NITDA ya Halarci Taro Kan Tattalin Arziki da Ministan Sadarwa Bisa Jagorancin Shugaba Buhari

Mai girma shugaban hukumar bunƙasa fasahar sadarwar zamani ta ƙasa, (NITDA), Malam Kashif Inuwa Abdullahi, (CCIE), a ya yin halartar taron tattalin arziƙi na ƙasar Nageriya da ƙasar Spain tare da mai girma ministan sadarwa da tattalin arziƙin fasahar zamani, Farfesa Isah Ali Ibrahim Pantami, (FNCS, FBCS FIIM) a bisa jagorancin mai girma shugaban ƙasar tarayyar Nageriya, Malam Muhammadu Buhari (GCFR).

Taron wanda aka yi wa take da: “Nigeria-Spain Business & Trade Forum”, ya gudana ne a birnin Madrid na ƙasar ta Spain a wannan rana inda aka tattauna kan yadda za a samar da haɗaka a tsakanin ƙasashen biyu wajen ganin masu zuba jari kan harkokin fasahar zamani da nau’in kasuwanci sun shigo Nageriya sun zuba jari domin samarwa ƙasar ƙarin cigaban arziƙi.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Fasinjoji 18 Sun Mutu a Hatsarin Mota Yayin Dawowa Daga LegasGwamnatin Najeriya ta ƙudiri Anyiar Tara N2.5trn Daga Kuɗaɗen Shiga a 2026Wanda ya Kafa PRNigeria ya Nufi Kotu Don Daukaka Kara Kan Watsi da Karar ₦1bn da ya Shigar Kan NIPSSObi ya yi Tsokaci Game da Hukuncin da Kotu ta yi na Soke Rijistar Jam'iyyar NDC Soke Rijistar NDC Murƙushe Dimokuraɗiyya ne - PDPAn Gurfanar da ƙarin Mutane 17 kan Kashe Matar Aure a Jihar KadunaCutar Tamowa: Gwamnatin Kebbi ta Karyata Rahoton MSF Kan Mutuwar ƙananan  Yara a JiharJam'iyyar NDC ta Magantu Bayan Kotu ta Soke Rijistar taAbinda Ke Haddasa Matsalolin Tsaro a Jihar mu - Gwamnan Ahmed Aliyu Babban Bankin Najeriya ya Umarci Bankuna da su Rufe Asusun Mutane da Ake Zargin da Tallafawa Ta'addaci Sunayen Mutane 6 da Kamfanonin Canji 3 da Ake Zargin da Tallafa wa Ta'addaci a Najeriya Mun Ceto Mutane 47 Daga Hannun Mayaƙan ISWAP - Rundunar Sojin NajeriyaSanatocin za su Fara Duba ƙudirin  Kafa ƴan Sandan Jihohi Ranar Laraba - AkpabioMatakin da Amurka ta ɗauka na Cire Tallafin Cutar HIV a Afirka ta Kudu Zai Janyo Asarar Rayuka - MDDAn Gurfanar da Mutane 24 Bisa Zargin Kashe Matar Aure a Maraban Jos
X whatsapp