Home Labarai Babban Mai Tace Labarai Na Jaridar PRNigeria Ya Rasa Mahaifin Sa.

Babban Mai Tace Labarai Na Jaridar PRNigeria Ya Rasa Mahaifin Sa.

Babban mai tace labarai na jaridar PRNigeria, Yusha’u Shuib ya rasa mahaifin sa Shiek Abdulhameed Agaka mai kimanin shekaru 77 a duniya.

Sheik Abdulhameed, sananne addinin islama ne kuma babban limamin garin Agaka dake karamar hukumar Ilorin da yamma dake jihar kwara, ya koma ga mahaccinsa sakamakon wata gajiriyar rashin lafiya a ranar asabar.

Tunu aka gudanar da jana’idar sa kamar yadda addinin musulunci ya tanadar a ranar lahadi a gidan sa dake garin na Agaka.

An haifi malamin a zuri’ar Imam Shuaib Said, mashahurin malamin addini, kuma masanin Al’kurani mai tsarki jagoran addinin muslunci a garin na Agaka.

Babban limamn na Agaka yayi karatun sa a makarantar School for Arabic Studies wato (SAS) dake jihar Kano daga bisani ya tafi Jami’ar Bayero dake jihar ta kano inda ya sami babban Digiri a fannin ilimin Alqur’ani a da kuma Nahawun Harshen Larabci.

Shaihin malamin a lokuta da daban-daban ya kasance shugaban sashen Nazarin harshen larabci a kwalejin ilimin addinin Musulunci da shari’a ta kano wato Aminu kano College of legal and Islamic studies.

Fatan Allah ya gafarta masa ya kuma inganata abinda ya bari yasa Aljanna ce makomar sa.

 

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
HURIWA ta Soki Ƴan Sanda da NDPC Kan Jinkirin Binciken Zargin Kutse da aka yi wa Bayanan NIPSS da ya Shafi Jami’in Sojan RuwaƳa'yan El-Rufai Sun Shiga Rikici Yayin da Bashir ya Zargi Bello da Shan Muggan Kwayoyi da Cin Amanar suTsaro, Fafutuka da Nauyin Tabbatarwa Daga Mukhtar Ya’u MadobiONSA ta Fitar da Faɗakarwar Tsaro, ta Bukaci Ƴan Najeriya su ƙara Yawan Tsawaita TsaroHukumar DSS ta Dakatar da Shari'ar Sowore Kan Laifukan Intanet Har Sai Bayan Zaben Shugaban Kasa na 2027Gwarzo ya ba da Gudummuwar ₦10m ga Horarwa na Musamman na PRNigeria Bayan ya ba da Gidansa na Abuja Don Cibiyar Koyon Aikin Jarida2027: Bayan Takardu da Sauran Tsoffin Maganganu Marasa Amfani, ‘Yan Najeriya Sun Cancanci Kamfen Din da Ya Dace Da Matsaloli  Daga Kabir AkintayoGwamnati Tarayya ta Bayyana Bas 100 Masu Amfani da Wutar Lantarki Don Rage Wa Ma’aikatan Gwamnati Matsalar SufuriƳan Ta’adda na Amfani da Kafafen Sada Zumunta da Dandamalin Aikin Tura Kuɗi Don Tallafa Wa Ayyukansu — BukartiBinciken Gaskiya na PRNigeria: Ta Karyata Da’awar Tony Elumelu ta Cewa An yi Satar Man Fetur Kashi 97% Kafin Zamanin TinubuMeyasa Mutuwar Bazata Take Daukar Masu Alheri ta Bar Mugaye ? Na Yushau A. ShuaibSojoji Sun Kama Bindigar AK-103 Da Aka Boye a Cikin Jakar Gero, Sun Kama Mutum Uku A ZamfaraSojoji Sun Kama Shahararren Shugaban Ƴan Bindiga, 'Sanusi Maigilas' a Dajin Katsina2027: Yadda Zan Magance Rashin Tsaro, In Magance Matsalolin Tattalin Arziki da Zamantakewa a Kwara — Zakari MohammedLabarin NIPSS Mai Damuwa: Lokacin da Jami'in Sojan Ruwa Ya Cin Zarafin Mawallafi Daga Nuhu Mohammed
X whatsapp