Home Labarai Tsaro: ‘Yan Bindiga Sun Kai Hari Birnin Tarayya Abuja

Tsaro: ‘Yan Bindiga Sun Kai Hari Birnin Tarayya Abuja

Rahotanni daga birnin tarayya Abuja na bayyana cewa wasu da ake zargin ‘yan bindiga ne sun kai hari a rukunin gidaje dake bayan EFAB dake Gwarinfa, wani yanki dake kwaryar birnin.

Maharan dauke da muggana makamai da suka hadar da kibbau, adduna da sauransu sun dira cikin rukunin gidajen ne da sanyin safiyar litinin.

Wannan harin na zuwa ne sa’oi kadan bayan da wasu mahara suka kai hari kan wata majami’a a kauyen Owo dake jihar Ondo a kudancin Najeriyar.

ko da muka tuntubi jami’ar hulda da jama’a ta rundunar ‘yan sandan birnin na Abuja Josephine Adeh tace basu tabbatar da harin na garkuwa da mutane ne ko kuma na fashi da makami, ta kuma bayyana cewa da zarar sun kamala bincike za tayi bayani.

 

 

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Fasinjoji 18 Sun Mutu a Hatsarin Mota Yayin Dawowa Daga LegasGwamnatin Najeriya ta ƙudiri Anyiar Tara N2.5trn Daga Kuɗaɗen Shiga a 2026Wanda ya Kafa PRNigeria ya Nufi Kotu Don Daukaka Kara Kan Watsi da Karar ₦1bn da ya Shigar Kan NIPSSObi ya yi Tsokaci Game da Hukuncin da Kotu ta yi na Soke Rijistar Jam'iyyar NDC Soke Rijistar NDC Murƙushe Dimokuraɗiyya ne - PDPAn Gurfanar da ƙarin Mutane 17 kan Kashe Matar Aure a Jihar KadunaCutar Tamowa: Gwamnatin Kebbi ta Karyata Rahoton MSF Kan Mutuwar ƙananan  Yara a JiharJam'iyyar NDC ta Magantu Bayan Kotu ta Soke Rijistar taAbinda Ke Haddasa Matsalolin Tsaro a Jihar mu - Gwamnan Ahmed Aliyu Babban Bankin Najeriya ya Umarci Bankuna da su Rufe Asusun Mutane da Ake Zargin da Tallafawa Ta'addaci Sunayen Mutane 6 da Kamfanonin Canji 3 da Ake Zargin da Tallafa wa Ta'addaci a Najeriya Mun Ceto Mutane 47 Daga Hannun Mayaƙan ISWAP - Rundunar Sojin NajeriyaSanatocin za su Fara Duba ƙudirin  Kafa ƴan Sandan Jihohi Ranar Laraba - AkpabioMatakin da Amurka ta ɗauka na Cire Tallafin Cutar HIV a Afirka ta Kudu Zai Janyo Asarar Rayuka - MDDAn Gurfanar da Mutane 24 Bisa Zargin Kashe Matar Aure a Maraban Jos
X whatsapp