Home Labarai Kafin Balagoru Zuwa Kasar Senegal Buhari Ya Kai Ziyara Kurkukun Kuje

Kafin Balagoru Zuwa Kasar Senegal Buhari Ya Kai Ziyara Kurkukun Kuje

Rahotannin na bayyana cewa Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya ziyarci gidan Gyaran Hali na Kuje da ke birnin tarayya kasar bayan harin da aka kai gidan ranar Talata da daddare.

ko da yake dai Kawo yanzu babu cikakken bayani kan abubuwan da shugaban  ya yi a ziyarar da ya kai.

Sai dai ta cikin wata sanarwa ta baya- bayannan da hukumar dake lura da gidajen Gyaran hali ta kasar ta fitar kuma ta aikewa PRNigeria sun bayyana cewa mutum 879 ne suka tsere daga gidan Gyaran halin, harin da ake zargi mayakan Boko Haram ne sun kai.

Sanarwar da mai magana da yawun gidan-yarin, Abubakar Umar ya sanya wa hannu, ta ce wasu fursunoni sun koma don radin kansu amma kawo yanzu ana neman fursunoni 443.

wannan ziyara tazo wa Al’ummar kasar a ba zata kasancewar sanarwa ta gabata shugaban na shirin yin balaguro zuwa kasan Senegal.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Fasinjoji 18 Sun Mutu a Hatsarin Mota Yayin Dawowa Daga LegasGwamnatin Najeriya ta ƙudiri Anyiar Tara N2.5trn Daga Kuɗaɗen Shiga a 2026Wanda ya Kafa PRNigeria ya Nufi Kotu Don Daukaka Kara Kan Watsi da Karar ₦1bn da ya Shigar Kan NIPSSObi ya yi Tsokaci Game da Hukuncin da Kotu ta yi na Soke Rijistar Jam'iyyar NDC Soke Rijistar NDC Murƙushe Dimokuraɗiyya ne - PDPAn Gurfanar da ƙarin Mutane 17 kan Kashe Matar Aure a Jihar KadunaCutar Tamowa: Gwamnatin Kebbi ta Karyata Rahoton MSF Kan Mutuwar ƙananan  Yara a JiharJam'iyyar NDC ta Magantu Bayan Kotu ta Soke Rijistar taAbinda Ke Haddasa Matsalolin Tsaro a Jihar mu - Gwamnan Ahmed Aliyu Babban Bankin Najeriya ya Umarci Bankuna da su Rufe Asusun Mutane da Ake Zargin da Tallafawa Ta'addaci Sunayen Mutane 6 da Kamfanonin Canji 3 da Ake Zargin da Tallafa wa Ta'addaci a Najeriya Mun Ceto Mutane 47 Daga Hannun Mayaƙan ISWAP - Rundunar Sojin NajeriyaSanatocin za su Fara Duba ƙudirin  Kafa ƴan Sandan Jihohi Ranar Laraba - AkpabioMatakin da Amurka ta ɗauka na Cire Tallafin Cutar HIV a Afirka ta Kudu Zai Janyo Asarar Rayuka - MDDAn Gurfanar da Mutane 24 Bisa Zargin Kashe Matar Aure a Maraban Jos
X whatsapp