Home General Danmadami Ya Maye Gurbin Onyeuko A Matsayin Daraktan Yada Labaran DHQ

Danmadami Ya Maye Gurbin Onyeuko A Matsayin Daraktan Yada Labaran DHQ

Shalkwatar tsaron Nijeriya DHQ, ta nada manjo Janar musa Danmadami matsayin sabon Darakata yada labaran ta, DDMO.

Dan madami zai maye gurbin Manjo janar Bernard Onyeuko wanda aka tura zuwa shalkwatar tsaro, sashen kula da dabarun aiki matsayin darakta sayen kayyaki.

Da yake jawabi yayin taron manema labarai na mako biyu-biyu a ranar Alhamis a birnin tarayya Abuja, Benard Onyeuko, yace sabon daraktanda aka nada ya yi alkawarin karfafa nasarorin da wanda y agada ya samu.

Dan madami ya kuma yi kira ga wakilan kafafen yada labarai, dasu bashi goyon baya da hadin kan da suka ba wanda y agada, domin samun gagarumar nasara.

“Ina so in roke ku da ku bani goyon baya da hadin kai don na sami damar yin nasara,” in ji shi.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Shin AtikuObi Zasu Iya Tsige TinubuShettima a 2027? Daga Yushau A. ShuaibYadda Shari'ar Masarautar Kano ke Ci gaba da Wakana a Kotun ta ƙoliTawagar Amurka na Shirin Tafiya Pakistan Domin Tattaunawar Sulhu da IranDole Najeriya ta Samu Tsaro ta Kowane Hali - Babban Hafsan TsaroChelsea da Newcastle na Harin Coulibaly, Liverpool na Neman Siyan Marcos SensiBadaƙalar $1.3m: Kotu ta ba EFCC izinin Kama Tsohuwar Ministar jin ƙan Najeriya Sadiya FarouqRaphinha ya Magantu kan Fitar da ƙungiyarsa da aka yi Daga Champion LigRundunar sojin Najeriya ta Musanta bai wa Tsofaffin Mayaƙan Boko Haram MakamaiGwamnatin Tarayya ta Sauya Zarge-Zargen da ta ke yi wa MalamiAn Binne Birgediya Janar Braimah da Sauran Sojojin da Boko Haram ta KasheYaƙin Iran: Hauhawar farashin Kaya a Najeriya ya ƙaruAdadin Matasa 'Yan kwaya da Muka Kama a Shekara 5 - NDLEAJam'iyyar ADC ta Kori Nafi'u Bala GombeRigakafin ƙyanda ya Ceci Yara Miliyan 20 a Afirka - Hukumar Lafiya ta Duniya2027 Ita ce Dama ta ƙarshe da zan Fito Takara - Atiku
X whatsapp