Home General Danmadami Ya Maye Gurbin Onyeuko A Matsayin Daraktan Yada Labaran DHQ

Danmadami Ya Maye Gurbin Onyeuko A Matsayin Daraktan Yada Labaran DHQ

Shalkwatar tsaron Nijeriya DHQ, ta nada manjo Janar musa Danmadami matsayin sabon Darakata yada labaran ta, DDMO.

Dan madami zai maye gurbin Manjo janar Bernard Onyeuko wanda aka tura zuwa shalkwatar tsaro, sashen kula da dabarun aiki matsayin darakta sayen kayyaki.

Da yake jawabi yayin taron manema labarai na mako biyu-biyu a ranar Alhamis a birnin tarayya Abuja, Benard Onyeuko, yace sabon daraktanda aka nada ya yi alkawarin karfafa nasarorin da wanda y agada ya samu.

Dan madami ya kuma yi kira ga wakilan kafafen yada labarai, dasu bashi goyon baya da hadin kan da suka ba wanda y agada, domin samun gagarumar nasara.

“Ina so in roke ku da ku bani goyon baya da hadin kai don na sami damar yin nasara,” in ji shi.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Fasinjoji 18 Sun Mutu a Hatsarin Mota Yayin Dawowa Daga LegasGwamnatin Najeriya ta ƙudiri Anyiar Tara N2.5trn Daga Kuɗaɗen Shiga a 2026Wanda ya Kafa PRNigeria ya Nufi Kotu Don Daukaka Kara Kan Watsi da Karar ₦1bn da ya Shigar Kan NIPSSObi ya yi Tsokaci Game da Hukuncin da Kotu ta yi na Soke Rijistar Jam'iyyar NDC Soke Rijistar NDC Murƙushe Dimokuraɗiyya ne - PDPAn Gurfanar da ƙarin Mutane 17 kan Kashe Matar Aure a Jihar KadunaCutar Tamowa: Gwamnatin Kebbi ta Karyata Rahoton MSF Kan Mutuwar ƙananan  Yara a JiharJam'iyyar NDC ta Magantu Bayan Kotu ta Soke Rijistar taAbinda Ke Haddasa Matsalolin Tsaro a Jihar mu - Gwamnan Ahmed Aliyu Babban Bankin Najeriya ya Umarci Bankuna da su Rufe Asusun Mutane da Ake Zargin da Tallafawa Ta'addaci Sunayen Mutane 6 da Kamfanonin Canji 3 da Ake Zargin da Tallafa wa Ta'addaci a Najeriya Mun Ceto Mutane 47 Daga Hannun Mayaƙan ISWAP - Rundunar Sojin NajeriyaSanatocin za su Fara Duba ƙudirin  Kafa ƴan Sandan Jihohi Ranar Laraba - AkpabioMatakin da Amurka ta ɗauka na Cire Tallafin Cutar HIV a Afirka ta Kudu Zai Janyo Asarar Rayuka - MDDAn Gurfanar da Mutane 24 Bisa Zargin Kashe Matar Aure a Maraban Jos
X whatsapp