Home Labarai An Ceto Wasu Cikin Wadanda Gini Ya Ruftawa a Kano –...

An Ceto Wasu Cikin Wadanda Gini Ya Ruftawa a Kano – Gwamnatin Jihar

Gwamnatin jihar Kano ta bada tabbacin ceto wasu mutane cikin wadanda gini ya rufta kan su a jihar dake Arewacin.

Mataimakin Gwamnan jihar Dr. Nasiru Yusuf Gawuna ne ya bayyana hakan yayin da yakai ziyarar gani da ido wurin da lamarin ya faru, a kasuwar sayar da waya wayoyin hannu dake titin Beirut a jihar dake Arewacin Nijeriya.

Gwamnatin jihar ta bakin mataimakin gwamnan ta nuna kaduwar ta kan iftila’in, tare da jan hankalin Al’ummar da suka je wajen kallo dasu gaggauta barin wajen domin bawa masu aikin damar ceto wadanda ke karkashin gini, daga bisani ya jajantawa wadanda lamarin ya rutsa dasu.

Tun da fari dai an ruwaito cewa ginin ya ruf ta kan mutanen ne a yammacin wannan rana wanda kuma yanzu haka ana aikin ceto mutanen da suka makale.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Shin AtikuObi Zasu Iya Tsige TinubuShettima a 2027? Daga Yushau A. ShuaibYadda Shari'ar Masarautar Kano ke Ci gaba da Wakana a Kotun ta ƙoliTawagar Amurka na Shirin Tafiya Pakistan Domin Tattaunawar Sulhu da IranDole Najeriya ta Samu Tsaro ta Kowane Hali - Babban Hafsan TsaroChelsea da Newcastle na Harin Coulibaly, Liverpool na Neman Siyan Marcos SensiBadaƙalar $1.3m: Kotu ta ba EFCC izinin Kama Tsohuwar Ministar jin ƙan Najeriya Sadiya FarouqRaphinha ya Magantu kan Fitar da ƙungiyarsa da aka yi Daga Champion LigRundunar sojin Najeriya ta Musanta bai wa Tsofaffin Mayaƙan Boko Haram MakamaiGwamnatin Tarayya ta Sauya Zarge-Zargen da ta ke yi wa MalamiAn Binne Birgediya Janar Braimah da Sauran Sojojin da Boko Haram ta KasheYaƙin Iran: Hauhawar farashin Kaya a Najeriya ya ƙaruAdadin Matasa 'Yan kwaya da Muka Kama a Shekara 5 - NDLEAJam'iyyar ADC ta Kori Nafi'u Bala GombeRigakafin ƙyanda ya Ceci Yara Miliyan 20 a Afirka - Hukumar Lafiya ta Duniya2027 Ita ce Dama ta ƙarshe da zan Fito Takara - Atiku
X whatsapp