Home SIYASA Goyon Bayan PDP Nasara a 2023, Jihadi ne – Dan Takarar Gwamnan...

Goyon Bayan PDP Nasara a 2023, Jihadi ne – Dan Takarar Gwamnan Katsina

Goyon Bayan PDP Nasara a 2023, Jihadi ne – Dan Takarar Gwamnan Katsina

 

SIYASA – Dan takarar gwamna na jam’iyyar PDP a jihar Katsina a zaben 2023, Sanata Yakubu Lado Danmarke, ya ce goyon bayan jam’iyyarsa ta lashe zabe ya wuce siyasa, yana mai cewa ” jihadi ne “. .

Lado ya bayyana haka ne a lokacin da yake zantawa da manema labarai a Katsina lokacin da ya karbi bakuncin wasu jam’iyyun siyasa da suka koma PDP a karamar hukumar Safana ta jihar.

Ya kuma bayyana kwarin gwiwarsa na cewa da tarin masu sauya sheka a jihar, zai lashe zaben da gagarumin rinjaye.

“A nan Katsina, ba mu da rarrabuwar kawuna a PDP. Na yi takara da wasu uku, amma duk muna tare yanzu. Daya daga cikinsu shi ne abokin takarara a yanzu, dayan kuma yana neman kujerar majalisar tarayya.

“Na karshe kuma, koyaushe yana tare da mu, kuma duk abin da muke yi, muna tuntubar shi kuma yana ba da shawara mai mahimmanci,” in ji shi.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Fasinjoji 18 Sun Mutu a Hatsarin Mota Yayin Dawowa Daga LegasGwamnatin Najeriya ta ƙudiri Anyiar Tara N2.5trn Daga Kuɗaɗen Shiga a 2026Wanda ya Kafa PRNigeria ya Nufi Kotu Don Daukaka Kara Kan Watsi da Karar ₦1bn da ya Shigar Kan NIPSSObi ya yi Tsokaci Game da Hukuncin da Kotu ta yi na Soke Rijistar Jam'iyyar NDC Soke Rijistar NDC Murƙushe Dimokuraɗiyya ne - PDPAn Gurfanar da ƙarin Mutane 17 kan Kashe Matar Aure a Jihar KadunaCutar Tamowa: Gwamnatin Kebbi ta Karyata Rahoton MSF Kan Mutuwar ƙananan  Yara a JiharJam'iyyar NDC ta Magantu Bayan Kotu ta Soke Rijistar taAbinda Ke Haddasa Matsalolin Tsaro a Jihar mu - Gwamnan Ahmed Aliyu Babban Bankin Najeriya ya Umarci Bankuna da su Rufe Asusun Mutane da Ake Zargin da Tallafawa Ta'addaci Sunayen Mutane 6 da Kamfanonin Canji 3 da Ake Zargin da Tallafa wa Ta'addaci a Najeriya Mun Ceto Mutane 47 Daga Hannun Mayaƙan ISWAP - Rundunar Sojin NajeriyaSanatocin za su Fara Duba ƙudirin  Kafa ƴan Sandan Jihohi Ranar Laraba - AkpabioMatakin da Amurka ta ɗauka na Cire Tallafin Cutar HIV a Afirka ta Kudu Zai Janyo Asarar Rayuka - MDDAn Gurfanar da Mutane 24 Bisa Zargin Kashe Matar Aure a Maraban Jos
X whatsapp