Home Labarai ‘Yan Sanda sun Kama Mutumin da ya Damfari Ma’aikatan POS a Anambara

‘Yan Sanda sun Kama Mutumin da ya Damfari Ma’aikatan POS a Anambara

‘Yan Sanda sun Kama Mutumin da ya Damfari Ma’aikatan POS a Anambara

 

A jihar Anambra, ‘yan sanda sun kama wani mutum da ya damfari ma’aikatan POS

Rundunar ‘yan sandan jihar Anambra ta cafke wani mutum mai suna Chisom Nweke, mai shekaru 26, da ake zargi da yin amfani da laya wajen damfarar ma’aikatan POS a Awka da kewaye.

‘Yan sanda sun kama wanda ake zargin ne a ranar 15 ga watan Satumba da misalin karfe 9 na safe a Amawabia, karamar hukumar Awka ta Kudu a jihar Anambra.

Wata sanarwa da mai magana da yawun rundunar, Ikenga Tochukwu ya fitar a ranar Alhamis, ta ce wanda ake zargin ya amsa laifinsa.

Ya ce binciken farko da aka gudanar ya nuna cewa wadanda ake zargin sun yanke farar takarda mai girman kudi tare da ba wa ma’aikatan POS su ajiye.

Tochukwu ya ce ana ci gaba da kokarin cafke sauran ‘yan kungiyar sa.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Shin AtikuObi Zasu Iya Tsige TinubuShettima a 2027? Daga Yushau A. ShuaibYadda Shari'ar Masarautar Kano ke Ci gaba da Wakana a Kotun ta ƙoliTawagar Amurka na Shirin Tafiya Pakistan Domin Tattaunawar Sulhu da IranDole Najeriya ta Samu Tsaro ta Kowane Hali - Babban Hafsan TsaroChelsea da Newcastle na Harin Coulibaly, Liverpool na Neman Siyan Marcos SensiBadaƙalar $1.3m: Kotu ta ba EFCC izinin Kama Tsohuwar Ministar jin ƙan Najeriya Sadiya FarouqRaphinha ya Magantu kan Fitar da ƙungiyarsa da aka yi Daga Champion LigRundunar sojin Najeriya ta Musanta bai wa Tsofaffin Mayaƙan Boko Haram MakamaiGwamnatin Tarayya ta Sauya Zarge-Zargen da ta ke yi wa MalamiAn Binne Birgediya Janar Braimah da Sauran Sojojin da Boko Haram ta KasheYaƙin Iran: Hauhawar farashin Kaya a Najeriya ya ƙaruAdadin Matasa 'Yan kwaya da Muka Kama a Shekara 5 - NDLEAJam'iyyar ADC ta Kori Nafi'u Bala GombeRigakafin ƙyanda ya Ceci Yara Miliyan 20 a Afirka - Hukumar Lafiya ta Duniya2027 Ita ce Dama ta ƙarshe da zan Fito Takara - Atiku
X whatsapp