Home Labarai ‘Yan Sanda sun Kama Mutumin da ya Damfari Ma’aikatan POS a Anambara

‘Yan Sanda sun Kama Mutumin da ya Damfari Ma’aikatan POS a Anambara

Police-Arrest

‘Yan Sanda sun Kama Mutumin da ya Damfari Ma’aikatan POS a Anambara

 

A jihar Anambra, ‘yan sanda sun kama wani mutum da ya damfari ma’aikatan POS

Rundunar ‘yan sandan jihar Anambra ta cafke wani mutum mai suna Chisom Nweke, mai shekaru 26, da ake zargi da yin amfani da laya wajen damfarar ma’aikatan POS a Awka da kewaye.

‘Yan sanda sun kama wanda ake zargin ne a ranar 15 ga watan Satumba da misalin karfe 9 na safe a Amawabia, karamar hukumar Awka ta Kudu a jihar Anambra.

Wata sanarwa da mai magana da yawun rundunar, Ikenga Tochukwu ya fitar a ranar Alhamis, ta ce wanda ake zargin ya amsa laifinsa.

Ya ce binciken farko da aka gudanar ya nuna cewa wadanda ake zargin sun yanke farar takarda mai girman kudi tare da ba wa ma’aikatan POS su ajiye.

Tochukwu ya ce ana ci gaba da kokarin cafke sauran ‘yan kungiyar sa.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Fasinjoji 18 Sun Mutu a Hatsarin Mota Yayin Dawowa Daga LegasGwamnatin Najeriya ta ƙudiri Anyiar Tara N2.5trn Daga Kuɗaɗen Shiga a 2026Wanda ya Kafa PRNigeria ya Nufi Kotu Don Daukaka Kara Kan Watsi da Karar ₦1bn da ya Shigar Kan NIPSSObi ya yi Tsokaci Game da Hukuncin da Kotu ta yi na Soke Rijistar Jam'iyyar NDC Soke Rijistar NDC Murƙushe Dimokuraɗiyya ne - PDPAn Gurfanar da ƙarin Mutane 17 kan Kashe Matar Aure a Jihar KadunaCutar Tamowa: Gwamnatin Kebbi ta Karyata Rahoton MSF Kan Mutuwar ƙananan  Yara a JiharJam'iyyar NDC ta Magantu Bayan Kotu ta Soke Rijistar taAbinda Ke Haddasa Matsalolin Tsaro a Jihar mu - Gwamnan Ahmed Aliyu Babban Bankin Najeriya ya Umarci Bankuna da su Rufe Asusun Mutane da Ake Zargin da Tallafawa Ta'addaci Sunayen Mutane 6 da Kamfanonin Canji 3 da Ake Zargin da Tallafa wa Ta'addaci a Najeriya Mun Ceto Mutane 47 Daga Hannun Mayaƙan ISWAP - Rundunar Sojin NajeriyaSanatocin za su Fara Duba ƙudirin  Kafa ƴan Sandan Jihohi Ranar Laraba - AkpabioMatakin da Amurka ta ɗauka na Cire Tallafin Cutar HIV a Afirka ta Kudu Zai Janyo Asarar Rayuka - MDDAn Gurfanar da Mutane 24 Bisa Zargin Kashe Matar Aure a Maraban Jos
X whatsapp