Home SIYASA Buhari Ya Nada Sabon Darakta Janar Na NTA

Buhari Ya Nada Sabon Darakta Janar Na NTA

Buhari Ya Nada Sabon Darakta Janar Na NTA

 

DANDALIN SIYASA- Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya nada Mista Salihu Abdulhamid Dembos a matsayin Darakta-Janar/Babban Jami’in Hukumar Gidan Talabijin ta Najeriya.

Ministan yada labarai da al’adu, Alhaji Lai Mohammed ne ya sanar da nadin a wata sanarwa a Abuja ranar Laraba.

Ya ce nadin na tsawon shekaru uku ne a matakin farko.

Har zuwa lokacin da aka nada shi, Mista Dembos ya kasance Babban Darakta, Kasuwanci, na NTA.

Aikin Mista Dembos a matsayin kwararre kan harkokin yada labarai ya shafe sama da shekaru 20.

Ya taba zama Janar Manaja na tashoshin NTA guda biyu, a Lokoja da Kano; da kuma matsayin Daraktan shiyya na NTA, Kaduna, da sauran nade-naden mukamai.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mayaƙan Lakurawa Sun Kashe Sojoji 7 a SokotoAn faɗa wa Shugaba Tinubu Cewa Ina Kitsa Yadda Zan Kashe Shi - ShettimaRundunar 'Yan Sandan Najeriya ta Ceto ƴan Mali 30 Daga Hannun Masu Safarar MutaneMun Kashe Mayaƙan ISIS 175 - Rundunar Sojin NajeriyaFarfesa Pantami ya Janye Daga Takarar Gwamnan Jihar GombeKishiya: Tsakanin ONSA na Ribadu da Tsaron Gida Famadewa Daga Yushau A. ShuaibZaben Fidda Gwani: An Harbe Mutum a Jihar PlateauRundunar 'Yan Sanda ta Tabbatar Kashe Jami'anta 17 a YobeSatar Kayayyakin Banki: An Kama Mutane Huɗu a Jihar Gombe'Yan Bindiga Sun Sace Basarake Tare da Mata 2 a KatsinaJami'an Kwastam Biyu sun Rasa Ransu a Fafatawa da LakurawaMatar Aure ta Zuba wa Kishiyarta da 'Ya'yanta Biyu Fetur Tare da Banka Musu Wuta a KanoIna da ƴancin Mu'amala da Kowa ba Tare da La'akari da Jam'iyya ba - WikeAdadin Masu Fama da Cutar Tamowa na ƙaruwa a Najeriya - MSFGwamnatin Yobe ta Sha Alwashin Kawo ƙarshen Hare-Haren Boko Haram
X whatsapp