Home SIYASA Buhari Ya Nada Sabon Darakta Janar Na NTA

Buhari Ya Nada Sabon Darakta Janar Na NTA

Buhari Ya Nada Sabon Darakta Janar Na NTA

 

DANDALIN SIYASA- Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya nada Mista Salihu Abdulhamid Dembos a matsayin Darakta-Janar/Babban Jami’in Hukumar Gidan Talabijin ta Najeriya.

Ministan yada labarai da al’adu, Alhaji Lai Mohammed ne ya sanar da nadin a wata sanarwa a Abuja ranar Laraba.

Ya ce nadin na tsawon shekaru uku ne a matakin farko.

Har zuwa lokacin da aka nada shi, Mista Dembos ya kasance Babban Darakta, Kasuwanci, na NTA.

Aikin Mista Dembos a matsayin kwararre kan harkokin yada labarai ya shafe sama da shekaru 20.

Ya taba zama Janar Manaja na tashoshin NTA guda biyu, a Lokoja da Kano; da kuma matsayin Daraktan shiyya na NTA, Kaduna, da sauran nade-naden mukamai.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Fasinjoji 18 Sun Mutu a Hatsarin Mota Yayin Dawowa Daga LegasGwamnatin Najeriya ta ƙudiri Anyiar Tara N2.5trn Daga Kuɗaɗen Shiga a 2026Wanda ya Kafa PRNigeria ya Nufi Kotu Don Daukaka Kara Kan Watsi da Karar ₦1bn da ya Shigar Kan NIPSSObi ya yi Tsokaci Game da Hukuncin da Kotu ta yi na Soke Rijistar Jam'iyyar NDC Soke Rijistar NDC Murƙushe Dimokuraɗiyya ne - PDPAn Gurfanar da ƙarin Mutane 17 kan Kashe Matar Aure a Jihar KadunaCutar Tamowa: Gwamnatin Kebbi ta Karyata Rahoton MSF Kan Mutuwar ƙananan  Yara a JiharJam'iyyar NDC ta Magantu Bayan Kotu ta Soke Rijistar taAbinda Ke Haddasa Matsalolin Tsaro a Jihar mu - Gwamnan Ahmed Aliyu Babban Bankin Najeriya ya Umarci Bankuna da su Rufe Asusun Mutane da Ake Zargin da Tallafawa Ta'addaci Sunayen Mutane 6 da Kamfanonin Canji 3 da Ake Zargin da Tallafa wa Ta'addaci a Najeriya Mun Ceto Mutane 47 Daga Hannun Mayaƙan ISWAP - Rundunar Sojin NajeriyaSanatocin za su Fara Duba ƙudirin  Kafa ƴan Sandan Jihohi Ranar Laraba - AkpabioMatakin da Amurka ta ɗauka na Cire Tallafin Cutar HIV a Afirka ta Kudu Zai Janyo Asarar Rayuka - MDDAn Gurfanar da Mutane 24 Bisa Zargin Kashe Matar Aure a Maraban Jos
X whatsapp