Home SIYASA Buhari Ya Nada Sabon Darakta Janar Na NTA

Buhari Ya Nada Sabon Darakta Janar Na NTA

Buhari Ya Nada Sabon Darakta Janar Na NTA

 

DANDALIN SIYASA- Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya nada Mista Salihu Abdulhamid Dembos a matsayin Darakta-Janar/Babban Jami’in Hukumar Gidan Talabijin ta Najeriya.

Ministan yada labarai da al’adu, Alhaji Lai Mohammed ne ya sanar da nadin a wata sanarwa a Abuja ranar Laraba.

Ya ce nadin na tsawon shekaru uku ne a matakin farko.

Har zuwa lokacin da aka nada shi, Mista Dembos ya kasance Babban Darakta, Kasuwanci, na NTA.

Aikin Mista Dembos a matsayin kwararre kan harkokin yada labarai ya shafe sama da shekaru 20.

Ya taba zama Janar Manaja na tashoshin NTA guda biyu, a Lokoja da Kano; da kuma matsayin Daraktan shiyya na NTA, Kaduna, da sauran nade-naden mukamai.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mutane 6 Sun Rasu 4 Sun Jilkata Sanadiyyar Tsawa a Jihar AdamawaMatatar Dangote ta Dakatar da Amfani da Naira Wajen Sayar da Man FeturZaɓen 2027: Jam'iyyar ADC ta Mayar da Martani kan Hukuncin Kotu Akwai Yiwuwar ba zan kai Lokacin Zaɓen 2027 ba - ObiHukuncin da Kotu ta Yanke wa Direban Keke Napep Kan Aikata Fyaɗeɓata Sunan Gwamnatin Katsina: Kotu ta buƙaci Ƴan Sanda su Tsare Dr Kurfi Gwamnonin Arewacin Najeriya sun Kafa Gidauniyar Yaƙi da Matsalar TsaroGwamnatin Tarayya ba ta Yanke Hukuncin Sauya Kayan NYSC ba - Ministan MatasaJuyin Mulki: DSS ta Gurfanar da Mutane 5 kan ɓoye Timipre Sylva Ƴan Bindiga Sun Kashe Mutane 2 Tare da Limami a Jihar Sokoto Dakarun Soji Sun Bankaɗo Wajen ƙera da Rarraba Bindigogi ga Ƴan Ta'addaJami'an DSS Sun Kama Tsohon Ministan Kimiyya da Fasaha, Uche NnajiYan Bindiga Sun Hallaka Mutane 10 a Jihar BenueNMDPRA ta Gargaɗi Gidajen Man da ba su Rage Farashi ba NECO: ɗalibai 35 na Hannun Ƴan Bindiga - Ƴan Sanda 
X whatsapp