Home SIYASA Tinubu ba ya Nan Yayin Da ‘Yan Takarar Shugaban Kasa sun Shirya...

Tinubu ba ya Nan Yayin Da ‘Yan Takarar Shugaban Kasa sun Shirya Sa Hannu Kan Yarjejeniyar Zaman Lafiya

Tinubu ba ya Nan Yayin Da ‘Yan Takarar Shugaban Kasa sun Shirya Sa Hannu Kan Yarjejeniyar Zaman Lafiya

 

SIYASA – Wasu ‘yan takarar shugaban kasa da shugabannin jam’iyyun siyasa 18 da suka yi wa rajista sun fara isa cibiyar taron kasa da kasa (ICC) domin rattaba hannu kan yarjejeniyar zaman lafiya ta kasa gabanin babban zabe na 2023.

Kwamitin zaman lafiya na kasa karkashin jagorancin tsohon shugaban kasa Janar Abdulsalami Abubakar da Bishop Matthew Hassan Kukah ne suka shirya taron.

An kirkiro shirin ne a shekarar 2014 domin mayar da martani ga barazanar da ke kunno kai a babban zaben shekarar 2015.

‘Yan takarar da suka halarci bikin da ake shirin farawa sun hada da dan takarar mataimakin shugaban kasa na jam’iyyar All Progressives Congress (APC) Sanata Kashim Shettima wanda ke wakiltar abokin takararsa, Bola Ahmed Tinubu; ‘Yan takarar shugaban kasa na jam’iyyar Action Alliance (AA) Omoleye Sowore da takwaransa na jam’iyyar New Nigerian Peoples Party (NNPP), Sanata Rabiu Kwanwaso.

Shugaban jam’iyyar APC na kasa, Sanata Abdullah Adamu, shi ma yana kan kujerar domin gudanar da taron.

Cikakkun bayanai anjima…

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
HURIWA ta Soki Ƴan Sanda da NDPC Kan Jinkirin Binciken Zargin Kutse da aka yi wa Bayanan NIPSS da ya Shafi Jami’in Sojan RuwaƳa'yan El-Rufai Sun Shiga Rikici Yayin da Bashir ya Zargi Bello da Shan Muggan Kwayoyi da Cin Amanar suTsaro, Fafutuka da Nauyin Tabbatarwa Daga Mukhtar Ya’u MadobiONSA ta Fitar da Faɗakarwar Tsaro, ta Bukaci Ƴan Najeriya su ƙara Yawan Tsawaita TsaroHukumar DSS ta Dakatar da Shari'ar Sowore Kan Laifukan Intanet Har Sai Bayan Zaben Shugaban Kasa na 2027Gwarzo ya ba da Gudummuwar ₦10m ga Horarwa na Musamman na PRNigeria Bayan ya ba da Gidansa na Abuja Don Cibiyar Koyon Aikin Jarida2027: Bayan Takardu da Sauran Tsoffin Maganganu Marasa Amfani, ‘Yan Najeriya Sun Cancanci Kamfen Din da Ya Dace Da Matsaloli  Daga Kabir AkintayoGwamnati Tarayya ta Bayyana Bas 100 Masu Amfani da Wutar Lantarki Don Rage Wa Ma’aikatan Gwamnati Matsalar SufuriƳan Ta’adda na Amfani da Kafafen Sada Zumunta da Dandamalin Aikin Tura Kuɗi Don Tallafa Wa Ayyukansu — BukartiBinciken Gaskiya na PRNigeria: Ta Karyata Da’awar Tony Elumelu ta Cewa An yi Satar Man Fetur Kashi 97% Kafin Zamanin TinubuMeyasa Mutuwar Bazata Take Daukar Masu Alheri ta Bar Mugaye ? Na Yushau A. ShuaibSojoji Sun Kama Bindigar AK-103 Da Aka Boye a Cikin Jakar Gero, Sun Kama Mutum Uku A ZamfaraSojoji Sun Kama Shahararren Shugaban Ƴan Bindiga, 'Sanusi Maigilas' a Dajin Katsina2027: Yadda Zan Magance Rashin Tsaro, In Magance Matsalolin Tattalin Arziki da Zamantakewa a Kwara — Zakari MohammedLabarin NIPSS Mai Damuwa: Lokacin da Jami'in Sojan Ruwa Ya Cin Zarafin Mawallafi Daga Nuhu Mohammed
X whatsapp