Home SIYASA Tinubu ba ya Nan Yayin Da ‘Yan Takarar Shugaban Kasa sun Shirya...

Tinubu ba ya Nan Yayin Da ‘Yan Takarar Shugaban Kasa sun Shirya Sa Hannu Kan Yarjejeniyar Zaman Lafiya

Tinubu ba ya Nan Yayin Da ‘Yan Takarar Shugaban Kasa sun Shirya Sa Hannu Kan Yarjejeniyar Zaman Lafiya

 

SIYASA – Wasu ‘yan takarar shugaban kasa da shugabannin jam’iyyun siyasa 18 da suka yi wa rajista sun fara isa cibiyar taron kasa da kasa (ICC) domin rattaba hannu kan yarjejeniyar zaman lafiya ta kasa gabanin babban zabe na 2023.

Kwamitin zaman lafiya na kasa karkashin jagorancin tsohon shugaban kasa Janar Abdulsalami Abubakar da Bishop Matthew Hassan Kukah ne suka shirya taron.

An kirkiro shirin ne a shekarar 2014 domin mayar da martani ga barazanar da ke kunno kai a babban zaben shekarar 2015.

‘Yan takarar da suka halarci bikin da ake shirin farawa sun hada da dan takarar mataimakin shugaban kasa na jam’iyyar All Progressives Congress (APC) Sanata Kashim Shettima wanda ke wakiltar abokin takararsa, Bola Ahmed Tinubu; ‘Yan takarar shugaban kasa na jam’iyyar Action Alliance (AA) Omoleye Sowore da takwaransa na jam’iyyar New Nigerian Peoples Party (NNPP), Sanata Rabiu Kwanwaso.

Shugaban jam’iyyar APC na kasa, Sanata Abdullah Adamu, shi ma yana kan kujerar domin gudanar da taron.

Cikakkun bayanai anjima…

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mutane 6 Sun Rasu 4 Sun Jilkata Sanadiyyar Tsawa a Jihar AdamawaMatatar Dangote ta Dakatar da Amfani da Naira Wajen Sayar da Man FeturZaɓen 2027: Jam'iyyar ADC ta Mayar da Martani kan Hukuncin Kotu Akwai Yiwuwar ba zan kai Lokacin Zaɓen 2027 ba - ObiHukuncin da Kotu ta Yanke wa Direban Keke Napep Kan Aikata Fyaɗeɓata Sunan Gwamnatin Katsina: Kotu ta buƙaci Ƴan Sanda su Tsare Dr Kurfi Gwamnonin Arewacin Najeriya sun Kafa Gidauniyar Yaƙi da Matsalar TsaroGwamnatin Tarayya ba ta Yanke Hukuncin Sauya Kayan NYSC ba - Ministan MatasaJuyin Mulki: DSS ta Gurfanar da Mutane 5 kan ɓoye Timipre Sylva Ƴan Bindiga Sun Kashe Mutane 2 Tare da Limami a Jihar Sokoto Dakarun Soji Sun Bankaɗo Wajen ƙera da Rarraba Bindigogi ga Ƴan Ta'addaJami'an DSS Sun Kama Tsohon Ministan Kimiyya da Fasaha, Uche NnajiYan Bindiga Sun Hallaka Mutane 10 a Jihar BenueNMDPRA ta Gargaɗi Gidajen Man da ba su Rage Farashi ba NECO: ɗalibai 35 na Hannun Ƴan Bindiga - Ƴan Sanda 
X whatsapp