Home Labarai Yanzu-Yanzu: Tinubu na Hanyar zuwa Abuja Domin Wata Ganawa

Yanzu-Yanzu: Tinubu na Hanyar zuwa Abuja Domin Wata Ganawa

Ana dakon isar Dan takarar Shugabancin Nijeriya karkashin inuwar jam’iyyar All Progressive Congress (APC), Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, filin sauka da tashi na birnin tarayya Abuja.

Wata majiya da ta bukaci a sakaye sunan ta ta shaidawa jaridar POLITICS DIGEST.

Tinubu na Shirin barin birnin Landan, na kasar Burtaniya, a daren wannan ranar bayan wata tuntubar siyasa da kuma ganawa ta musamman da ‘yan Nijeriya dake kasashen waje.

Hotunan Tinubu da jikokin sa a birtaniya sun karade kafafen sada zumunta na wanda dansa, Deji Tinubu ya wallafa a yammacin wannan rana

Details Later….

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Shin AtikuObi Zasu Iya Tsige TinubuShettima a 2027? Daga Yushau A. ShuaibYadda Shari'ar Masarautar Kano ke Ci gaba da Wakana a Kotun ta ƙoliTawagar Amurka na Shirin Tafiya Pakistan Domin Tattaunawar Sulhu da IranDole Najeriya ta Samu Tsaro ta Kowane Hali - Babban Hafsan TsaroChelsea da Newcastle na Harin Coulibaly, Liverpool na Neman Siyan Marcos SensiBadaƙalar $1.3m: Kotu ta ba EFCC izinin Kama Tsohuwar Ministar jin ƙan Najeriya Sadiya FarouqRaphinha ya Magantu kan Fitar da ƙungiyarsa da aka yi Daga Champion LigRundunar sojin Najeriya ta Musanta bai wa Tsofaffin Mayaƙan Boko Haram MakamaiGwamnatin Tarayya ta Sauya Zarge-Zargen da ta ke yi wa MalamiAn Binne Birgediya Janar Braimah da Sauran Sojojin da Boko Haram ta KasheYaƙin Iran: Hauhawar farashin Kaya a Najeriya ya ƙaruAdadin Matasa 'Yan kwaya da Muka Kama a Shekara 5 - NDLEAJam'iyyar ADC ta Kori Nafi'u Bala GombeRigakafin ƙyanda ya Ceci Yara Miliyan 20 a Afirka - Hukumar Lafiya ta Duniya2027 Ita ce Dama ta ƙarshe da zan Fito Takara - Atiku
X whatsapp