Home Labarai Yanzu-Yanzu: Tinubu na Hanyar zuwa Abuja Domin Wata Ganawa

Yanzu-Yanzu: Tinubu na Hanyar zuwa Abuja Domin Wata Ganawa

Ana dakon isar Dan takarar Shugabancin Nijeriya karkashin inuwar jam’iyyar All Progressive Congress (APC), Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, filin sauka da tashi na birnin tarayya Abuja.

Wata majiya da ta bukaci a sakaye sunan ta ta shaidawa jaridar POLITICS DIGEST.

Tinubu na Shirin barin birnin Landan, na kasar Burtaniya, a daren wannan ranar bayan wata tuntubar siyasa da kuma ganawa ta musamman da ‘yan Nijeriya dake kasashen waje.

Hotunan Tinubu da jikokin sa a birtaniya sun karade kafafen sada zumunta na wanda dansa, Deji Tinubu ya wallafa a yammacin wannan rana

Details Later….

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mayaƙan Lakurawa Sun Kashe Sojoji 7 a SokotoAn faɗa wa Shugaba Tinubu Cewa Ina Kitsa Yadda Zan Kashe Shi - ShettimaRundunar 'Yan Sandan Najeriya ta Ceto ƴan Mali 30 Daga Hannun Masu Safarar MutaneMun Kashe Mayaƙan ISIS 175 - Rundunar Sojin NajeriyaFarfesa Pantami ya Janye Daga Takarar Gwamnan Jihar GombeKishiya: Tsakanin ONSA na Ribadu da Tsaron Gida Famadewa Daga Yushau A. ShuaibZaben Fidda Gwani: An Harbe Mutum a Jihar PlateauRundunar 'Yan Sanda ta Tabbatar Kashe Jami'anta 17 a YobeSatar Kayayyakin Banki: An Kama Mutane Huɗu a Jihar Gombe'Yan Bindiga Sun Sace Basarake Tare da Mata 2 a KatsinaJami'an Kwastam Biyu sun Rasa Ransu a Fafatawa da LakurawaMatar Aure ta Zuba wa Kishiyarta da 'Ya'yanta Biyu Fetur Tare da Banka Musu Wuta a KanoIna da ƴancin Mu'amala da Kowa ba Tare da La'akari da Jam'iyya ba - WikeAdadin Masu Fama da Cutar Tamowa na ƙaruwa a Najeriya - MSFGwamnatin Yobe ta Sha Alwashin Kawo ƙarshen Hare-Haren Boko Haram
X whatsapp