Home Labarai Yanzu-Yanzu: Tinubu na Hanyar zuwa Abuja Domin Wata Ganawa

Yanzu-Yanzu: Tinubu na Hanyar zuwa Abuja Domin Wata Ganawa

Ana dakon isar Dan takarar Shugabancin Nijeriya karkashin inuwar jam’iyyar All Progressive Congress (APC), Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, filin sauka da tashi na birnin tarayya Abuja.

Wata majiya da ta bukaci a sakaye sunan ta ta shaidawa jaridar POLITICS DIGEST.

Tinubu na Shirin barin birnin Landan, na kasar Burtaniya, a daren wannan ranar bayan wata tuntubar siyasa da kuma ganawa ta musamman da ‘yan Nijeriya dake kasashen waje.

Hotunan Tinubu da jikokin sa a birtaniya sun karade kafafen sada zumunta na wanda dansa, Deji Tinubu ya wallafa a yammacin wannan rana

Details Later….

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mutane 6 Sun Rasu 4 Sun Jilkata Sanadiyyar Tsawa a Jihar AdamawaMatatar Dangote ta Dakatar da Amfani da Naira Wajen Sayar da Man FeturZaɓen 2027: Jam'iyyar ADC ta Mayar da Martani kan Hukuncin Kotu Akwai Yiwuwar ba zan kai Lokacin Zaɓen 2027 ba - ObiHukuncin da Kotu ta Yanke wa Direban Keke Napep Kan Aikata Fyaɗeɓata Sunan Gwamnatin Katsina: Kotu ta buƙaci Ƴan Sanda su Tsare Dr Kurfi Gwamnonin Arewacin Najeriya sun Kafa Gidauniyar Yaƙi da Matsalar TsaroGwamnatin Tarayya ba ta Yanke Hukuncin Sauya Kayan NYSC ba - Ministan MatasaJuyin Mulki: DSS ta Gurfanar da Mutane 5 kan ɓoye Timipre Sylva Ƴan Bindiga Sun Kashe Mutane 2 Tare da Limami a Jihar Sokoto Dakarun Soji Sun Bankaɗo Wajen ƙera da Rarraba Bindigogi ga Ƴan Ta'addaJami'an DSS Sun Kama Tsohon Ministan Kimiyya da Fasaha, Uche NnajiYan Bindiga Sun Hallaka Mutane 10 a Jihar BenueNMDPRA ta Gargaɗi Gidajen Man da ba su Rage Farashi ba NECO: ɗalibai 35 na Hannun Ƴan Bindiga - Ƴan Sanda 
X whatsapp