Home Labarai Rundunar ‘Yan Sandan Jihar Katsina ta Fatattaki ‘Yan Ta’addan tare da ceto...

Rundunar ‘Yan Sandan Jihar Katsina ta Fatattaki ‘Yan Ta’addan tare da ceto Mutane 18 da aka yi Garkuwa da su

Police-Arrest

Rundunar ‘yan sandan jihar katsina tace ta sami nasarar fatattakar ‘yan bindiga a yayin da suka farwa kauyukan Baushe da Gatakawa dake karamar hukumar Kankara a jihar.

wannan na kushe ta cikin wata sanarwa da aka raba ga manema labarai da kakakin hukumar SP Gambo Isah ya fitar a madadin kwamishinan ‘yan sandan jihar.

sanarwar tace ‘yan ta’addan masu tarin yawa bisa babura dauke da bindigu kirar AK 47, sun tasamma kauyukan inda suke harbi kan mai uwa da wabi, nan jami’an ‘yan sanda suka kai dauki bayan samun rahotanni bisa jagograncin baturen ‘yan sanda na kankara.

rundunar ta yi nasarar fatattakar ‘yan ta’addan daga kokaringudanar da mummunan harin da suka yi niya tare da kubutar da dukkannin wadanda aka yi garkuwa da su. inda  suka sami nasarar kwato babura biyar da shanu biyu.

sai dai sanarwa ta bayyana ewa ‘yan bindigar sun halaka mutum biyu mazauna kauyen baya ga raunata mutum guda. ko da yake ana kallon an hallaka ‘yan bindigar da dama kko kuma sun tsere da raunikan harbi a jikkunansu.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Fasinjoji 18 Sun Mutu a Hatsarin Mota Yayin Dawowa Daga LegasGwamnatin Najeriya ta ƙudiri Anyiar Tara N2.5trn Daga Kuɗaɗen Shiga a 2026Wanda ya Kafa PRNigeria ya Nufi Kotu Don Daukaka Kara Kan Watsi da Karar ₦1bn da ya Shigar Kan NIPSSObi ya yi Tsokaci Game da Hukuncin da Kotu ta yi na Soke Rijistar Jam'iyyar NDC Soke Rijistar NDC Murƙushe Dimokuraɗiyya ne - PDPAn Gurfanar da ƙarin Mutane 17 kan Kashe Matar Aure a Jihar KadunaCutar Tamowa: Gwamnatin Kebbi ta Karyata Rahoton MSF Kan Mutuwar ƙananan  Yara a JiharJam'iyyar NDC ta Magantu Bayan Kotu ta Soke Rijistar taAbinda Ke Haddasa Matsalolin Tsaro a Jihar mu - Gwamnan Ahmed Aliyu Babban Bankin Najeriya ya Umarci Bankuna da su Rufe Asusun Mutane da Ake Zargin da Tallafawa Ta'addaci Sunayen Mutane 6 da Kamfanonin Canji 3 da Ake Zargin da Tallafa wa Ta'addaci a Najeriya Mun Ceto Mutane 47 Daga Hannun Mayaƙan ISWAP - Rundunar Sojin NajeriyaSanatocin za su Fara Duba ƙudirin  Kafa ƴan Sandan Jihohi Ranar Laraba - AkpabioMatakin da Amurka ta ɗauka na Cire Tallafin Cutar HIV a Afirka ta Kudu Zai Janyo Asarar Rayuka - MDDAn Gurfanar da Mutane 24 Bisa Zargin Kashe Matar Aure a Maraban Jos
X whatsapp