Home Labarai Rundunar ‘Yan Sandan Jihar Katsina ta Fatattaki ‘Yan Ta’addan tare da ceto...

Rundunar ‘Yan Sandan Jihar Katsina ta Fatattaki ‘Yan Ta’addan tare da ceto Mutane 18 da aka yi Garkuwa da su

Police-Arrest

Rundunar ‘yan sandan jihar katsina tace ta sami nasarar fatattakar ‘yan bindiga a yayin da suka farwa kauyukan Baushe da Gatakawa dake karamar hukumar Kankara a jihar.

wannan na kushe ta cikin wata sanarwa da aka raba ga manema labarai da kakakin hukumar SP Gambo Isah ya fitar a madadin kwamishinan ‘yan sandan jihar.

sanarwar tace ‘yan ta’addan masu tarin yawa bisa babura dauke da bindigu kirar AK 47, sun tasamma kauyukan inda suke harbi kan mai uwa da wabi, nan jami’an ‘yan sanda suka kai dauki bayan samun rahotanni bisa jagograncin baturen ‘yan sanda na kankara.

rundunar ta yi nasarar fatattakar ‘yan ta’addan daga kokaringudanar da mummunan harin da suka yi niya tare da kubutar da dukkannin wadanda aka yi garkuwa da su. inda  suka sami nasarar kwato babura biyar da shanu biyu.

sai dai sanarwa ta bayyana ewa ‘yan bindigar sun halaka mutum biyu mazauna kauyen baya ga raunata mutum guda. ko da yake ana kallon an hallaka ‘yan bindigar da dama kko kuma sun tsere da raunikan harbi a jikkunansu.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mutane 6 Sun Rasu 4 Sun Jilkata Sanadiyyar Tsawa a Jihar AdamawaMatatar Dangote ta Dakatar da Amfani da Naira Wajen Sayar da Man FeturZaɓen 2027: Jam'iyyar ADC ta Mayar da Martani kan Hukuncin Kotu Akwai Yiwuwar ba zan kai Lokacin Zaɓen 2027 ba - ObiHukuncin da Kotu ta Yanke wa Direban Keke Napep Kan Aikata Fyaɗeɓata Sunan Gwamnatin Katsina: Kotu ta buƙaci Ƴan Sanda su Tsare Dr Kurfi Gwamnonin Arewacin Najeriya sun Kafa Gidauniyar Yaƙi da Matsalar TsaroGwamnatin Tarayya ba ta Yanke Hukuncin Sauya Kayan NYSC ba - Ministan MatasaJuyin Mulki: DSS ta Gurfanar da Mutane 5 kan ɓoye Timipre Sylva Ƴan Bindiga Sun Kashe Mutane 2 Tare da Limami a Jihar Sokoto Dakarun Soji Sun Bankaɗo Wajen ƙera da Rarraba Bindigogi ga Ƴan Ta'addaJami'an DSS Sun Kama Tsohon Ministan Kimiyya da Fasaha, Uche NnajiYan Bindiga Sun Hallaka Mutane 10 a Jihar BenueNMDPRA ta Gargaɗi Gidajen Man da ba su Rage Farashi ba NECO: ɗalibai 35 na Hannun Ƴan Bindiga - Ƴan Sanda 
X whatsapp