Home General ASUU ta Janye Yajin Aiki da Take Tsawon Watannin 8

ASUU ta Janye Yajin Aiki da Take Tsawon Watannin 8

Kungiyar malaman Jami’oin Nijeriya ta (ASUU) ta dakatar da yajin aikin data kwashe tsawon watannin ta yi bisa wasu dalilai, kamar yadda kwamitin amintattun kungiyar ya shaidawa manema labarai a safiyar juma’a.

Kungiyar ta yanke hukuncin janye yajin aikin ne bayan wata ganawa da shuwagabannin suka fara gudanarwa tun daga daren alhamis zuwa wayewar garin juma’a.

Kungiyar ta kira taron gawanar ne domin yanke matakin ta na karshe bayan da mambobin ta na jihohi suka gana kan hukuncin kotun daukaka kara a makon daya gabata.

Kotun daukaka kara ta umarci kungiyar ASUU da ta dakatar da yajin aikin kafin a saurari daukaka karar da ta yanke, inda ta umarci malam su koma bakin aiki.

Mambobin kwamitin zartawa na kungiyar na kasa, wadanda suka hadar da shuwagabannin kungiyar na jihohin dana kasa ne suka halarci taron a sakatariyar kungiyar ta ASUU dake birnin tarayya Abuja.

Kungiyar malaman jami’oin ta ASUU ta tsunduma yajin aikin ne tun a 14 ga watan fabrerun 2022.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
https://nnn.ng/image-compressor/
Latest News
Mutane 6 Sun Rasu 4 Sun Jilkata Sanadiyyar Tsawa a Jihar AdamawaMatatar Dangote ta Dakatar da Amfani da Naira Wajen Sayar da Man FeturZaɓen 2027: Jam'iyyar ADC ta Mayar da Martani kan Hukuncin Kotu Akwai Yiwuwar ba zan kai Lokacin Zaɓen 2027 ba - ObiHukuncin da Kotu ta Yanke wa Direban Keke Napep Kan Aikata Fyaɗeɓata Sunan Gwamnatin Katsina: Kotu ta buƙaci Ƴan Sanda su Tsare Dr Kurfi Gwamnonin Arewacin Najeriya sun Kafa Gidauniyar Yaƙi da Matsalar TsaroGwamnatin Tarayya ba ta Yanke Hukuncin Sauya Kayan NYSC ba - Ministan MatasaJuyin Mulki: DSS ta Gurfanar da Mutane 5 kan ɓoye Timipre Sylva Ƴan Bindiga Sun Kashe Mutane 2 Tare da Limami a Jihar Sokoto Dakarun Soji Sun Bankaɗo Wajen ƙera da Rarraba Bindigogi ga Ƴan Ta'addaJami'an DSS Sun Kama Tsohon Ministan Kimiyya da Fasaha, Uche NnajiYan Bindiga Sun Hallaka Mutane 10 a Jihar BenueNMDPRA ta Gargaɗi Gidajen Man da ba su Rage Farashi ba NECO: ɗalibai 35 na Hannun Ƴan Bindiga - Ƴan Sanda 
X whatsapp