Home Labarai Rikici ya Sake Barkewa Tsakanin Hausawa da Kabilar Al-Hamaj a kasar Sudan...

Rikici ya Sake Barkewa Tsakanin Hausawa da Kabilar Al-Hamaj a kasar Sudan ta Kudu

Wani sabon rikicin kabilanci yayi sanadiyyar mutuwar mutane 4 a sudan ta kudu kamar yadda shuwagabannin gargajiyar yankin da likitoci suka bayyana a ranar Alhamis.
Rikin ya barke ne tsakanin kabilun hausawa da abokan rikicin su kabilar da aka fi sani da Al-Hamaj, a kauyen Wad al-Mahi dake gabashin birnin Roseires dake kudancin jihar Blue Nile.
Wata majiya daga asibitin wada al-mahi ta tabbatar da cewa mutum hudu sun mutu, inda tace gawarwakin sun iso Asibitin da raunika a jikkunan su.
Sai dai shugaban hausawan Mohamed Noureddine, ya bayyana cewa yanzu haka ina cigaba da gwabza fadan, inda aka kune gidaje masu tarin yawa.
Fada tsakanin hausawan da sauran kabilu a yankin ya barke ne tun a watan Juli, in ya haifar da asarar rayukan akalla mutane 100, tare da raunata gwammai.
Rikin daya samo asali bayan da hausawan suka bukaci a basu damar jan ragamar yankin, abinda yasa mazauna yakin ke kallon kudirin matsayin neman wurin zama ga hausawan.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Fasinjoji 18 Sun Mutu a Hatsarin Mota Yayin Dawowa Daga LegasGwamnatin Najeriya ta ƙudiri Anyiar Tara N2.5trn Daga Kuɗaɗen Shiga a 2026Wanda ya Kafa PRNigeria ya Nufi Kotu Don Daukaka Kara Kan Watsi da Karar ₦1bn da ya Shigar Kan NIPSSObi ya yi Tsokaci Game da Hukuncin da Kotu ta yi na Soke Rijistar Jam'iyyar NDC Soke Rijistar NDC Murƙushe Dimokuraɗiyya ne - PDPAn Gurfanar da ƙarin Mutane 17 kan Kashe Matar Aure a Jihar KadunaCutar Tamowa: Gwamnatin Kebbi ta Karyata Rahoton MSF Kan Mutuwar ƙananan  Yara a JiharJam'iyyar NDC ta Magantu Bayan Kotu ta Soke Rijistar taAbinda Ke Haddasa Matsalolin Tsaro a Jihar mu - Gwamnan Ahmed Aliyu Babban Bankin Najeriya ya Umarci Bankuna da su Rufe Asusun Mutane da Ake Zargin da Tallafawa Ta'addaci Sunayen Mutane 6 da Kamfanonin Canji 3 da Ake Zargin da Tallafa wa Ta'addaci a Najeriya Mun Ceto Mutane 47 Daga Hannun Mayaƙan ISWAP - Rundunar Sojin NajeriyaSanatocin za su Fara Duba ƙudirin  Kafa ƴan Sandan Jihohi Ranar Laraba - AkpabioMatakin da Amurka ta ɗauka na Cire Tallafin Cutar HIV a Afirka ta Kudu Zai Janyo Asarar Rayuka - MDDAn Gurfanar da Mutane 24 Bisa Zargin Kashe Matar Aure a Maraban Jos
X whatsapp