Home Labarai Rikici ya Sake Barkewa Tsakanin Hausawa da Kabilar Al-Hamaj a kasar Sudan...

Rikici ya Sake Barkewa Tsakanin Hausawa da Kabilar Al-Hamaj a kasar Sudan ta Kudu

Wani sabon rikicin kabilanci yayi sanadiyyar mutuwar mutane 4 a sudan ta kudu kamar yadda shuwagabannin gargajiyar yankin da likitoci suka bayyana a ranar Alhamis.
Rikin ya barke ne tsakanin kabilun hausawa da abokan rikicin su kabilar da aka fi sani da Al-Hamaj, a kauyen Wad al-Mahi dake gabashin birnin Roseires dake kudancin jihar Blue Nile.
Wata majiya daga asibitin wada al-mahi ta tabbatar da cewa mutum hudu sun mutu, inda tace gawarwakin sun iso Asibitin da raunika a jikkunan su.
Sai dai shugaban hausawan Mohamed Noureddine, ya bayyana cewa yanzu haka ina cigaba da gwabza fadan, inda aka kune gidaje masu tarin yawa.
Fada tsakanin hausawan da sauran kabilu a yankin ya barke ne tun a watan Juli, in ya haifar da asarar rayukan akalla mutane 100, tare da raunata gwammai.
Rikin daya samo asali bayan da hausawan suka bukaci a basu damar jan ragamar yankin, abinda yasa mazauna yakin ke kallon kudirin matsayin neman wurin zama ga hausawan.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
https://nnn.ng/image-compressor/
Latest News
Mutane 6 Sun Rasu 4 Sun Jilkata Sanadiyyar Tsawa a Jihar AdamawaMatatar Dangote ta Dakatar da Amfani da Naira Wajen Sayar da Man FeturZaɓen 2027: Jam'iyyar ADC ta Mayar da Martani kan Hukuncin Kotu Akwai Yiwuwar ba zan kai Lokacin Zaɓen 2027 ba - ObiHukuncin da Kotu ta Yanke wa Direban Keke Napep Kan Aikata Fyaɗeɓata Sunan Gwamnatin Katsina: Kotu ta buƙaci Ƴan Sanda su Tsare Dr Kurfi Gwamnonin Arewacin Najeriya sun Kafa Gidauniyar Yaƙi da Matsalar TsaroGwamnatin Tarayya ba ta Yanke Hukuncin Sauya Kayan NYSC ba - Ministan MatasaJuyin Mulki: DSS ta Gurfanar da Mutane 5 kan ɓoye Timipre Sylva Ƴan Bindiga Sun Kashe Mutane 2 Tare da Limami a Jihar Sokoto Dakarun Soji Sun Bankaɗo Wajen ƙera da Rarraba Bindigogi ga Ƴan Ta'addaJami'an DSS Sun Kama Tsohon Ministan Kimiyya da Fasaha, Uche NnajiYan Bindiga Sun Hallaka Mutane 10 a Jihar BenueNMDPRA ta Gargaɗi Gidajen Man da ba su Rage Farashi ba NECO: ɗalibai 35 na Hannun Ƴan Bindiga - Ƴan Sanda 
X whatsapp