Home Labarai Jonathan ya Rabauta da Lambar Yabo ta Shugaba Na Gari

Jonathan ya Rabauta da Lambar Yabo ta Shugaba Na Gari

Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya bayar da kyautar lambar girman shugabanci na gari akan tsohon shugaban kasa Goodluck Jonathan da wasu fitattaun ‘yan Najeriya 43.

Ita dai wannan lambar girma an ware ta ne ta musamman domin girmama wasu jama’ar kasar da suka bada gudumawa a matakin kasa ko jiha ko kananan hukumomi ko kuma ayyukan gwamnati ko na jinkai.

Sharuddan karbar lambar girma sun hada da bada gudumawa a matsayin ma’aikacin jama’a ko kuma fice a aikin da mutum yake yi na kansa ko nuna rayuwa ta gari a tsakanin jama’a ko yin wani aikin da jama’a zasu ci gajiyar sa.

Ana saran ma’aikaci ya nuna a bayyana yadda yake gudanar da aikin sa fiye da yadda ake bukata a tsakanin al’umma.

 

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Fasinjoji 18 Sun Mutu a Hatsarin Mota Yayin Dawowa Daga LegasGwamnatin Najeriya ta ƙudiri Anyiar Tara N2.5trn Daga Kuɗaɗen Shiga a 2026Wanda ya Kafa PRNigeria ya Nufi Kotu Don Daukaka Kara Kan Watsi da Karar ₦1bn da ya Shigar Kan NIPSSObi ya yi Tsokaci Game da Hukuncin da Kotu ta yi na Soke Rijistar Jam'iyyar NDC Soke Rijistar NDC Murƙushe Dimokuraɗiyya ne - PDPAn Gurfanar da ƙarin Mutane 17 kan Kashe Matar Aure a Jihar KadunaCutar Tamowa: Gwamnatin Kebbi ta Karyata Rahoton MSF Kan Mutuwar ƙananan  Yara a JiharJam'iyyar NDC ta Magantu Bayan Kotu ta Soke Rijistar taAbinda Ke Haddasa Matsalolin Tsaro a Jihar mu - Gwamnan Ahmed Aliyu Babban Bankin Najeriya ya Umarci Bankuna da su Rufe Asusun Mutane da Ake Zargin da Tallafawa Ta'addaci Sunayen Mutane 6 da Kamfanonin Canji 3 da Ake Zargin da Tallafa wa Ta'addaci a Najeriya Mun Ceto Mutane 47 Daga Hannun Mayaƙan ISWAP - Rundunar Sojin NajeriyaSanatocin za su Fara Duba ƙudirin  Kafa ƴan Sandan Jihohi Ranar Laraba - AkpabioMatakin da Amurka ta ɗauka na Cire Tallafin Cutar HIV a Afirka ta Kudu Zai Janyo Asarar Rayuka - MDDAn Gurfanar da Mutane 24 Bisa Zargin Kashe Matar Aure a Maraban Jos
X whatsapp