Home DUNIYA Gwamnatin Ghana ta nemi Gafarar ‘Yan Nijeriya

Gwamnatin Ghana ta nemi Gafarar ‘Yan Nijeriya

Kasar Ghana ta nemi gafarar Najeriya kan yadda aka rusa ofishin Jakadancin ta a kasar, yayin da ta kaddamar da bincike domin gano dailin rusa ginin.

Mataimakin ministan harkokin wajen Ghana Charles Owiredu ya bayyana takaici kan rusa ginin, wanda yace hurumin gwamnatin Ghana ce ta kare shi kamar yadda dokar diflomasiya ta tanada.

Ministan harkokin wajen Najeriya Geoffrey Onyeama ya bayyana matakin a matsayin ta’addanci.

Rahotanni sun ce jami’an tsaro dauke da makamai suka raka motar da ta rusa sabin ginin a karshen mako, matakin da ya haifar da suka mai karfi daga ciki da wajen Najeriya.

 

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Shin AtikuObi Zasu Iya Tsige TinubuShettima a 2027? Daga Yushau A. ShuaibYadda Shari'ar Masarautar Kano ke Ci gaba da Wakana a Kotun ta ƙoliTawagar Amurka na Shirin Tafiya Pakistan Domin Tattaunawar Sulhu da IranDole Najeriya ta Samu Tsaro ta Kowane Hali - Babban Hafsan TsaroChelsea da Newcastle na Harin Coulibaly, Liverpool na Neman Siyan Marcos SensiBadaƙalar $1.3m: Kotu ta ba EFCC izinin Kama Tsohuwar Ministar jin ƙan Najeriya Sadiya FarouqRaphinha ya Magantu kan Fitar da ƙungiyarsa da aka yi Daga Champion LigRundunar sojin Najeriya ta Musanta bai wa Tsofaffin Mayaƙan Boko Haram MakamaiGwamnatin Tarayya ta Sauya Zarge-Zargen da ta ke yi wa MalamiAn Binne Birgediya Janar Braimah da Sauran Sojojin da Boko Haram ta KasheYaƙin Iran: Hauhawar farashin Kaya a Najeriya ya ƙaruAdadin Matasa 'Yan kwaya da Muka Kama a Shekara 5 - NDLEAJam'iyyar ADC ta Kori Nafi'u Bala GombeRigakafin ƙyanda ya Ceci Yara Miliyan 20 a Afirka - Hukumar Lafiya ta Duniya2027 Ita ce Dama ta ƙarshe da zan Fito Takara - Atiku
X whatsapp