Home DUNIYA Gwamnatin gundumar Zhejiang dake Sin ta tace ta mutane Miliyan daya sun...

Gwamnatin gundumar Zhejiang dake Sin ta tace ta mutane Miliyan daya sun kamuwa da cutar Covid-19

Gwamnatin gundumar Zhejiang dake Sin ta tace ta samu mutane Miliyan daya dake kamuwa da cutar kowacce rana, adaden da ake kyautata zatun zai lunku a wasu kwanaki masu zuwa.
Hukumar dake lura da cututtuka masu yaduwa ta kasar CCD ta cikin rahoton data fitar ranar lahadi tace ba’a sami wanda ya mutu a cikin makon daya gabata ba sakamakon cutar ta COVID-19 duk a fadin kasar.
Al’ummar kasar da kwararru sun bukaci fitar da sahihan bayanai kan cutar biyo bayan kudirin mahukuntan kasar na kawo karshen cutar baki daya, abinda ya sake jefa Al’ummar kasar na sake shiga kulle, da gurgurta tattalin Arzikin kasa.
Tun lokacin da hukumomi a kasar suka daina bayar da alkaluman cutar da alamominta Al’ummar suka shiga ciki rudani ta hanyar gano abinda ya shafi cutar.

PRNigeria hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mayaƙan Lakurawa Sun Kashe Sojoji 7 a SokotoAn faɗa wa Shugaba Tinubu Cewa Ina Kitsa Yadda Zan Kashe Shi - ShettimaRundunar 'Yan Sandan Najeriya ta Ceto ƴan Mali 30 Daga Hannun Masu Safarar MutaneMun Kashe Mayaƙan ISIS 175 - Rundunar Sojin NajeriyaFarfesa Pantami ya Janye Daga Takarar Gwamnan Jihar GombeKishiya: Tsakanin ONSA na Ribadu da Tsaron Gida Famadewa Daga Yushau A. ShuaibZaben Fidda Gwani: An Harbe Mutum a Jihar PlateauRundunar 'Yan Sanda ta Tabbatar Kashe Jami'anta 17 a YobeSatar Kayayyakin Banki: An Kama Mutane Huɗu a Jihar Gombe'Yan Bindiga Sun Sace Basarake Tare da Mata 2 a KatsinaJami'an Kwastam Biyu sun Rasa Ransu a Fafatawa da LakurawaMatar Aure ta Zuba wa Kishiyarta da 'Ya'yanta Biyu Fetur Tare da Banka Musu Wuta a KanoIna da ƴancin Mu'amala da Kowa ba Tare da La'akari da Jam'iyya ba - WikeAdadin Masu Fama da Cutar Tamowa na ƙaruwa a Najeriya - MSFGwamnatin Yobe ta Sha Alwashin Kawo ƙarshen Hare-Haren Boko Haram
X whatsapp