Home DUNIYA Gwamnatin gundumar Zhejiang dake Sin ta tace ta mutane Miliyan daya sun...

Gwamnatin gundumar Zhejiang dake Sin ta tace ta mutane Miliyan daya sun kamuwa da cutar Covid-19

Gwamnatin gundumar Zhejiang dake Sin ta tace ta samu mutane Miliyan daya dake kamuwa da cutar kowacce rana, adaden da ake kyautata zatun zai lunku a wasu kwanaki masu zuwa.
Hukumar dake lura da cututtuka masu yaduwa ta kasar CCD ta cikin rahoton data fitar ranar lahadi tace ba’a sami wanda ya mutu a cikin makon daya gabata ba sakamakon cutar ta COVID-19 duk a fadin kasar.
Al’ummar kasar da kwararru sun bukaci fitar da sahihan bayanai kan cutar biyo bayan kudirin mahukuntan kasar na kawo karshen cutar baki daya, abinda ya sake jefa Al’ummar kasar na sake shiga kulle, da gurgurta tattalin Arzikin kasa.
Tun lokacin da hukumomi a kasar suka daina bayar da alkaluman cutar da alamominta Al’ummar suka shiga ciki rudani ta hanyar gano abinda ya shafi cutar.

PRNigeria hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Fasinjoji 18 Sun Mutu a Hatsarin Mota Yayin Dawowa Daga LegasGwamnatin Najeriya ta ƙudiri Anyiar Tara N2.5trn Daga Kuɗaɗen Shiga a 2026Wanda ya Kafa PRNigeria ya Nufi Kotu Don Daukaka Kara Kan Watsi da Karar ₦1bn da ya Shigar Kan NIPSSObi ya yi Tsokaci Game da Hukuncin da Kotu ta yi na Soke Rijistar Jam'iyyar NDC Soke Rijistar NDC Murƙushe Dimokuraɗiyya ne - PDPAn Gurfanar da ƙarin Mutane 17 kan Kashe Matar Aure a Jihar KadunaCutar Tamowa: Gwamnatin Kebbi ta Karyata Rahoton MSF Kan Mutuwar ƙananan  Yara a JiharJam'iyyar NDC ta Magantu Bayan Kotu ta Soke Rijistar taAbinda Ke Haddasa Matsalolin Tsaro a Jihar mu - Gwamnan Ahmed Aliyu Babban Bankin Najeriya ya Umarci Bankuna da su Rufe Asusun Mutane da Ake Zargin da Tallafawa Ta'addaci Sunayen Mutane 6 da Kamfanonin Canji 3 da Ake Zargin da Tallafa wa Ta'addaci a Najeriya Mun Ceto Mutane 47 Daga Hannun Mayaƙan ISWAP - Rundunar Sojin NajeriyaSanatocin za su Fara Duba ƙudirin  Kafa ƴan Sandan Jihohi Ranar Laraba - AkpabioMatakin da Amurka ta ɗauka na Cire Tallafin Cutar HIV a Afirka ta Kudu Zai Janyo Asarar Rayuka - MDDAn Gurfanar da Mutane 24 Bisa Zargin Kashe Matar Aure a Maraban Jos
X whatsapp