Home General TCN zata ruguje gidaje dubu 1 a jihar kano

TCN zata ruguje gidaje dubu 1 a jihar kano

Kamfanin dakon wutar lantarki na Nijeriya (TCN) ya bayyana cewa babu gudu ba ja da baya kan yunkurin s ana ruguje gidaje dubu 1 da aka gin aba bisa ka’ida ba karkashi turakun wayoyin lanatarki a jihar kano.
Wannan na zuwa ne a daidai lokacin da kamfanin ke musanta cewa gidajen da aka ware domin rugujewa sun haura dubu 20, inda kamfanin yace tun daga dan’agundi zuwa kumbotso gidaje da gine-gine da ba kamala ba basu wuce 100 ba.
Mataimakin Babban daraktan kamfanin, Alh. Muhammad Kamaru Bello, yace layin wayar wutar lantarki guda daya ne ya kawo wuta jihar kano daga jihar Kaduna wanda kuma aka hada shi tsahon shekaru 50 da suka gabata.
Sai dai mafi yawa daga cikin su an gaza biyan su hakkokin su, kuma hakn ya biyo bayan biyan daiyyar naira biliyan 1.5 yayin da kano ta biya naira miliyan 500 a tashar wutar ta Dan’Agundi da tashar rimin zakara.
Yace tashar wutar ta Dan’aAgundi an samar da ita ne shekaru hamsim da suka gabata, wadda take bada megawatts 80, amma zuwa yamzun tana samar da sama da megawatt 280 wannan ne ya sanya za’a gudanar da aikin.
Ya bayyana cewa dukkan wasu shirye-shirye wajen gudanar da aikin nan da kwanaki masu zuwa, za’a fara aikin sake gina layukan samar da wutar lantarki na biyu daga kano zuwa kaduna, yace babu gudu babu ja da baya.
PRNigeria hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mayaƙan Lakurawa Sun Kashe Sojoji 7 a SokotoAn faɗa wa Shugaba Tinubu Cewa Ina Kitsa Yadda Zan Kashe Shi - ShettimaRundunar 'Yan Sandan Najeriya ta Ceto ƴan Mali 30 Daga Hannun Masu Safarar MutaneMun Kashe Mayaƙan ISIS 175 - Rundunar Sojin NajeriyaFarfesa Pantami ya Janye Daga Takarar Gwamnan Jihar GombeKishiya: Tsakanin ONSA na Ribadu da Tsaron Gida Famadewa Daga Yushau A. ShuaibZaben Fidda Gwani: An Harbe Mutum a Jihar PlateauRundunar 'Yan Sanda ta Tabbatar Kashe Jami'anta 17 a YobeSatar Kayayyakin Banki: An Kama Mutane Huɗu a Jihar Gombe'Yan Bindiga Sun Sace Basarake Tare da Mata 2 a KatsinaJami'an Kwastam Biyu sun Rasa Ransu a Fafatawa da LakurawaMatar Aure ta Zuba wa Kishiyarta da 'Ya'yanta Biyu Fetur Tare da Banka Musu Wuta a KanoIna da ƴancin Mu'amala da Kowa ba Tare da La'akari da Jam'iyya ba - WikeAdadin Masu Fama da Cutar Tamowa na ƙaruwa a Najeriya - MSFGwamnatin Yobe ta Sha Alwashin Kawo ƙarshen Hare-Haren Boko Haram
X whatsapp