Home General TCN zata ruguje gidaje dubu 1 a jihar kano

TCN zata ruguje gidaje dubu 1 a jihar kano

Kamfanin dakon wutar lantarki na Nijeriya (TCN) ya bayyana cewa babu gudu ba ja da baya kan yunkurin s ana ruguje gidaje dubu 1 da aka gin aba bisa ka’ida ba karkashi turakun wayoyin lanatarki a jihar kano.
Wannan na zuwa ne a daidai lokacin da kamfanin ke musanta cewa gidajen da aka ware domin rugujewa sun haura dubu 20, inda kamfanin yace tun daga dan’agundi zuwa kumbotso gidaje da gine-gine da ba kamala ba basu wuce 100 ba.
Mataimakin Babban daraktan kamfanin, Alh. Muhammad Kamaru Bello, yace layin wayar wutar lantarki guda daya ne ya kawo wuta jihar kano daga jihar Kaduna wanda kuma aka hada shi tsahon shekaru 50 da suka gabata.
Sai dai mafi yawa daga cikin su an gaza biyan su hakkokin su, kuma hakn ya biyo bayan biyan daiyyar naira biliyan 1.5 yayin da kano ta biya naira miliyan 500 a tashar wutar ta Dan’Agundi da tashar rimin zakara.
Yace tashar wutar ta Dan’aAgundi an samar da ita ne shekaru hamsim da suka gabata, wadda take bada megawatts 80, amma zuwa yamzun tana samar da sama da megawatt 280 wannan ne ya sanya za’a gudanar da aikin.
Ya bayyana cewa dukkan wasu shirye-shirye wajen gudanar da aikin nan da kwanaki masu zuwa, za’a fara aikin sake gina layukan samar da wutar lantarki na biyu daga kano zuwa kaduna, yace babu gudu babu ja da baya.
PRNigeria hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
HURIWA ta Soki Ƴan Sanda da NDPC Kan Jinkirin Binciken Zargin Kutse da aka yi wa Bayanan NIPSS da ya Shafi Jami’in Sojan RuwaƳa'yan El-Rufai Sun Shiga Rikici Yayin da Bashir ya Zargi Bello da Shan Muggan Kwayoyi da Cin Amanar suTsaro, Fafutuka da Nauyin Tabbatarwa Daga Mukhtar Ya’u MadobiONSA ta Fitar da Faɗakarwar Tsaro, ta Bukaci Ƴan Najeriya su ƙara Yawan Tsawaita TsaroHukumar DSS ta Dakatar da Shari'ar Sowore Kan Laifukan Intanet Har Sai Bayan Zaben Shugaban Kasa na 2027Gwarzo ya ba da Gudummuwar ₦10m ga Horarwa na Musamman na PRNigeria Bayan ya ba da Gidansa na Abuja Don Cibiyar Koyon Aikin Jarida2027: Bayan Takardu da Sauran Tsoffin Maganganu Marasa Amfani, ‘Yan Najeriya Sun Cancanci Kamfen Din da Ya Dace Da Matsaloli  Daga Kabir AkintayoGwamnati Tarayya ta Bayyana Bas 100 Masu Amfani da Wutar Lantarki Don Rage Wa Ma’aikatan Gwamnati Matsalar SufuriƳan Ta’adda na Amfani da Kafafen Sada Zumunta da Dandamalin Aikin Tura Kuɗi Don Tallafa Wa Ayyukansu — BukartiBinciken Gaskiya na PRNigeria: Ta Karyata Da’awar Tony Elumelu ta Cewa An yi Satar Man Fetur Kashi 97% Kafin Zamanin TinubuMeyasa Mutuwar Bazata Take Daukar Masu Alheri ta Bar Mugaye ? Na Yushau A. ShuaibSojoji Sun Kama Bindigar AK-103 Da Aka Boye a Cikin Jakar Gero, Sun Kama Mutum Uku A ZamfaraSojoji Sun Kama Shahararren Shugaban Ƴan Bindiga, 'Sanusi Maigilas' a Dajin Katsina2027: Yadda Zan Magance Rashin Tsaro, In Magance Matsalolin Tattalin Arziki da Zamantakewa a Kwara — Zakari MohammedLabarin NIPSS Mai Damuwa: Lokacin da Jami'in Sojan Ruwa Ya Cin Zarafin Mawallafi Daga Nuhu Mohammed
X whatsapp