Home General Harin sojojin Nijeriya yayi sanadiyyar Kwamandan Boko Haram, Abu Huraira, da Abokan...

Harin sojojin Nijeriya yayi sanadiyyar Kwamandan Boko Haram, Abu Huraira, da Abokan sa a Marte.

Biyo bayan wasu hare-haren kakkabe ta’addanci da Dakarun sojojin Nijeriya keyi kan ‘yan bindiga, sun sami nasarar hallaka guda cikin mayakan boko haram Abu Huraira.

PRNigeria ta tattaro cewa an hallaka Abou Hurairah a tare da wasu kwamandojin kungiyar Boko Haram.
Nasarar sojojin ta samu ne bayan da wasu jiragen yakin soji na rundunar ATF, karkashi Operation Hadin Kai na rundunar sojin saman Nijeriya sukayi barin wuta kan mayakan.

Abou Hurairah, da sauran wanda aka hallaka nada hannu a harin kwanannan na Monguno
Wata majiyar sirri ta tabbatarwa da PRNigeria cewa Abou Hurairah, da wasu ‘yan ta’adda sun kai hare-hare tare da shiryawa a garuruwa da dama a mungunu da wasu sassan Arewa maso gabashi.
“ya kuma jagoranci kai hari a garuruwan Marte Ngala, Kukawa, da mashiga Abadam”.

By PRNigeria

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Fasinjoji 18 Sun Mutu a Hatsarin Mota Yayin Dawowa Daga LegasGwamnatin Najeriya ta ƙudiri Anyiar Tara N2.5trn Daga Kuɗaɗen Shiga a 2026Wanda ya Kafa PRNigeria ya Nufi Kotu Don Daukaka Kara Kan Watsi da Karar ₦1bn da ya Shigar Kan NIPSSObi ya yi Tsokaci Game da Hukuncin da Kotu ta yi na Soke Rijistar Jam'iyyar NDC Soke Rijistar NDC Murƙushe Dimokuraɗiyya ne - PDPAn Gurfanar da ƙarin Mutane 17 kan Kashe Matar Aure a Jihar KadunaCutar Tamowa: Gwamnatin Kebbi ta Karyata Rahoton MSF Kan Mutuwar ƙananan  Yara a JiharJam'iyyar NDC ta Magantu Bayan Kotu ta Soke Rijistar taAbinda Ke Haddasa Matsalolin Tsaro a Jihar mu - Gwamnan Ahmed Aliyu Babban Bankin Najeriya ya Umarci Bankuna da su Rufe Asusun Mutane da Ake Zargin da Tallafawa Ta'addaci Sunayen Mutane 6 da Kamfanonin Canji 3 da Ake Zargin da Tallafa wa Ta'addaci a Najeriya Mun Ceto Mutane 47 Daga Hannun Mayaƙan ISWAP - Rundunar Sojin NajeriyaSanatocin za su Fara Duba ƙudirin  Kafa ƴan Sandan Jihohi Ranar Laraba - AkpabioMatakin da Amurka ta ɗauka na Cire Tallafin Cutar HIV a Afirka ta Kudu Zai Janyo Asarar Rayuka - MDDAn Gurfanar da Mutane 24 Bisa Zargin Kashe Matar Aure a Maraban Jos
X whatsapp