Home General Harin sojojin Nijeriya yayi sanadiyyar Kwamandan Boko Haram, Abu Huraira, da Abokan...

Harin sojojin Nijeriya yayi sanadiyyar Kwamandan Boko Haram, Abu Huraira, da Abokan sa a Marte.

Biyo bayan wasu hare-haren kakkabe ta’addanci da Dakarun sojojin Nijeriya keyi kan ‘yan bindiga, sun sami nasarar hallaka guda cikin mayakan boko haram Abu Huraira.

PRNigeria ta tattaro cewa an hallaka Abou Hurairah a tare da wasu kwamandojin kungiyar Boko Haram.
Nasarar sojojin ta samu ne bayan da wasu jiragen yakin soji na rundunar ATF, karkashi Operation Hadin Kai na rundunar sojin saman Nijeriya sukayi barin wuta kan mayakan.

Abou Hurairah, da sauran wanda aka hallaka nada hannu a harin kwanannan na Monguno
Wata majiyar sirri ta tabbatarwa da PRNigeria cewa Abou Hurairah, da wasu ‘yan ta’adda sun kai hare-hare tare da shiryawa a garuruwa da dama a mungunu da wasu sassan Arewa maso gabashi.
“ya kuma jagoranci kai hari a garuruwan Marte Ngala, Kukawa, da mashiga Abadam”.

By PRNigeria

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Shin AtikuObi Zasu Iya Tsige TinubuShettima a 2027? Daga Yushau A. ShuaibYadda Shari'ar Masarautar Kano ke Ci gaba da Wakana a Kotun ta ƙoliTawagar Amurka na Shirin Tafiya Pakistan Domin Tattaunawar Sulhu da IranDole Najeriya ta Samu Tsaro ta Kowane Hali - Babban Hafsan TsaroChelsea da Newcastle na Harin Coulibaly, Liverpool na Neman Siyan Marcos SensiBadaƙalar $1.3m: Kotu ta ba EFCC izinin Kama Tsohuwar Ministar jin ƙan Najeriya Sadiya FarouqRaphinha ya Magantu kan Fitar da ƙungiyarsa da aka yi Daga Champion LigRundunar sojin Najeriya ta Musanta bai wa Tsofaffin Mayaƙan Boko Haram MakamaiGwamnatin Tarayya ta Sauya Zarge-Zargen da ta ke yi wa MalamiAn Binne Birgediya Janar Braimah da Sauran Sojojin da Boko Haram ta KasheYaƙin Iran: Hauhawar farashin Kaya a Najeriya ya ƙaruAdadin Matasa 'Yan kwaya da Muka Kama a Shekara 5 - NDLEAJam'iyyar ADC ta Kori Nafi'u Bala GombeRigakafin ƙyanda ya Ceci Yara Miliyan 20 a Afirka - Hukumar Lafiya ta Duniya2027 Ita ce Dama ta ƙarshe da zan Fito Takara - Atiku
X whatsapp