Home General Harin sojojin Nijeriya yayi sanadiyyar Kwamandan Boko Haram, Abu Huraira, da Abokan...

Harin sojojin Nijeriya yayi sanadiyyar Kwamandan Boko Haram, Abu Huraira, da Abokan sa a Marte.

Biyo bayan wasu hare-haren kakkabe ta’addanci da Dakarun sojojin Nijeriya keyi kan ‘yan bindiga, sun sami nasarar hallaka guda cikin mayakan boko haram Abu Huraira.

PRNigeria ta tattaro cewa an hallaka Abou Hurairah a tare da wasu kwamandojin kungiyar Boko Haram.
Nasarar sojojin ta samu ne bayan da wasu jiragen yakin soji na rundunar ATF, karkashi Operation Hadin Kai na rundunar sojin saman Nijeriya sukayi barin wuta kan mayakan.

Abou Hurairah, da sauran wanda aka hallaka nada hannu a harin kwanannan na Monguno
Wata majiyar sirri ta tabbatarwa da PRNigeria cewa Abou Hurairah, da wasu ‘yan ta’adda sun kai hare-hare tare da shiryawa a garuruwa da dama a mungunu da wasu sassan Arewa maso gabashi.
“ya kuma jagoranci kai hari a garuruwan Marte Ngala, Kukawa, da mashiga Abadam”.

By PRNigeria

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mutane 6 Sun Rasu 4 Sun Jilkata Sanadiyyar Tsawa a Jihar AdamawaMatatar Dangote ta Dakatar da Amfani da Naira Wajen Sayar da Man FeturZaɓen 2027: Jam'iyyar ADC ta Mayar da Martani kan Hukuncin Kotu Akwai Yiwuwar ba zan kai Lokacin Zaɓen 2027 ba - ObiHukuncin da Kotu ta Yanke wa Direban Keke Napep Kan Aikata Fyaɗeɓata Sunan Gwamnatin Katsina: Kotu ta buƙaci Ƴan Sanda su Tsare Dr Kurfi Gwamnonin Arewacin Najeriya sun Kafa Gidauniyar Yaƙi da Matsalar TsaroGwamnatin Tarayya ba ta Yanke Hukuncin Sauya Kayan NYSC ba - Ministan MatasaJuyin Mulki: DSS ta Gurfanar da Mutane 5 kan ɓoye Timipre Sylva Ƴan Bindiga Sun Kashe Mutane 2 Tare da Limami a Jihar Sokoto Dakarun Soji Sun Bankaɗo Wajen ƙera da Rarraba Bindigogi ga Ƴan Ta'addaJami'an DSS Sun Kama Tsohon Ministan Kimiyya da Fasaha, Uche NnajiYan Bindiga Sun Hallaka Mutane 10 a Jihar BenueNMDPRA ta Gargaɗi Gidajen Man da ba su Rage Farashi ba NECO: ɗalibai 35 na Hannun Ƴan Bindiga - Ƴan Sanda 
X whatsapp