Home General NDLEA ta kama mutune 4 dauke da Cannivis Jakkuna 298

NDLEA ta kama mutune 4 dauke da Cannivis Jakkuna 298

Hukumar hana sha da fataucin miyagun kwayoyi ta kasa reshen jihar kaduna ta sami nasara kame wasu da take zargin safarar miyagun kwayoyi dauke da jaka 298 na Cannabis Sativa.
Kwamandan hukumar na jihar Mista Ibrahim Braji ne ya bayyana hakan yayin da yake ganawa da manema labarai ranar laraba a jihar kaduna dake arewa maso yammacin Nijeriya.
Yace jami’an hukumar sun sami nasara kame wadanda ake zargi a yammacin ranar laraba a kauyen tasu mahuta a kan hanyar refinery, dake karamar hukumar chikun.
Yace sun kama wadanda ake zarne ne da suka hadar da maza 2 mata 2 dauke da cannabis mai nauyin kilogram dubu 3,576kg.
Yace ana gudanar da bincike kan lamarin domin gano sauran wadanda ke da hannu a safara, haka kuma rundunar ta sake fadada ayyukanta a jihar domin dakile ayyukan safarar miyagun kwayoyin.
Ya bayyana sabbin rashen hukumar da suka hadar da na makarfi, soba, kaduna North da kuma kaduna South, inda yacean kuma girke matocin sintiri a samara, zaria da sanga.
Braji ya kara da cewa kasancewar zaben 2023 na karatowa, hukumar zata shirya gangamin wayar da kan matasa matsalilin shan miyagun kwayoyi, da kuma matsalar sa agaresu.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mayaƙan Lakurawa Sun Kashe Sojoji 7 a SokotoAn faɗa wa Shugaba Tinubu Cewa Ina Kitsa Yadda Zan Kashe Shi - ShettimaRundunar 'Yan Sandan Najeriya ta Ceto ƴan Mali 30 Daga Hannun Masu Safarar MutaneMun Kashe Mayaƙan ISIS 175 - Rundunar Sojin NajeriyaFarfesa Pantami ya Janye Daga Takarar Gwamnan Jihar GombeKishiya: Tsakanin ONSA na Ribadu da Tsaron Gida Famadewa Daga Yushau A. ShuaibZaben Fidda Gwani: An Harbe Mutum a Jihar PlateauRundunar 'Yan Sanda ta Tabbatar Kashe Jami'anta 17 a YobeSatar Kayayyakin Banki: An Kama Mutane Huɗu a Jihar Gombe'Yan Bindiga Sun Sace Basarake Tare da Mata 2 a KatsinaJami'an Kwastam Biyu sun Rasa Ransu a Fafatawa da LakurawaMatar Aure ta Zuba wa Kishiyarta da 'Ya'yanta Biyu Fetur Tare da Banka Musu Wuta a KanoIna da ƴancin Mu'amala da Kowa ba Tare da La'akari da Jam'iyya ba - WikeAdadin Masu Fama da Cutar Tamowa na ƙaruwa a Najeriya - MSFGwamnatin Yobe ta Sha Alwashin Kawo ƙarshen Hare-Haren Boko Haram
X whatsapp