Home General NDLEA ta kama mutune 4 dauke da Cannivis Jakkuna 298

NDLEA ta kama mutune 4 dauke da Cannivis Jakkuna 298

Hukumar hana sha da fataucin miyagun kwayoyi ta kasa reshen jihar kaduna ta sami nasara kame wasu da take zargin safarar miyagun kwayoyi dauke da jaka 298 na Cannabis Sativa.
Kwamandan hukumar na jihar Mista Ibrahim Braji ne ya bayyana hakan yayin da yake ganawa da manema labarai ranar laraba a jihar kaduna dake arewa maso yammacin Nijeriya.
Yace jami’an hukumar sun sami nasara kame wadanda ake zargi a yammacin ranar laraba a kauyen tasu mahuta a kan hanyar refinery, dake karamar hukumar chikun.
Yace sun kama wadanda ake zarne ne da suka hadar da maza 2 mata 2 dauke da cannabis mai nauyin kilogram dubu 3,576kg.
Yace ana gudanar da bincike kan lamarin domin gano sauran wadanda ke da hannu a safara, haka kuma rundunar ta sake fadada ayyukanta a jihar domin dakile ayyukan safarar miyagun kwayoyin.
Ya bayyana sabbin rashen hukumar da suka hadar da na makarfi, soba, kaduna North da kuma kaduna South, inda yacean kuma girke matocin sintiri a samara, zaria da sanga.
Braji ya kara da cewa kasancewar zaben 2023 na karatowa, hukumar zata shirya gangamin wayar da kan matasa matsalilin shan miyagun kwayoyi, da kuma matsalar sa agaresu.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Fasinjoji 18 Sun Mutu a Hatsarin Mota Yayin Dawowa Daga LegasGwamnatin Najeriya ta ƙudiri Anyiar Tara N2.5trn Daga Kuɗaɗen Shiga a 2026Wanda ya Kafa PRNigeria ya Nufi Kotu Don Daukaka Kara Kan Watsi da Karar ₦1bn da ya Shigar Kan NIPSSObi ya yi Tsokaci Game da Hukuncin da Kotu ta yi na Soke Rijistar Jam'iyyar NDC Soke Rijistar NDC Murƙushe Dimokuraɗiyya ne - PDPAn Gurfanar da ƙarin Mutane 17 kan Kashe Matar Aure a Jihar KadunaCutar Tamowa: Gwamnatin Kebbi ta Karyata Rahoton MSF Kan Mutuwar ƙananan  Yara a JiharJam'iyyar NDC ta Magantu Bayan Kotu ta Soke Rijistar taAbinda Ke Haddasa Matsalolin Tsaro a Jihar mu - Gwamnan Ahmed Aliyu Babban Bankin Najeriya ya Umarci Bankuna da su Rufe Asusun Mutane da Ake Zargin da Tallafawa Ta'addaci Sunayen Mutane 6 da Kamfanonin Canji 3 da Ake Zargin da Tallafa wa Ta'addaci a Najeriya Mun Ceto Mutane 47 Daga Hannun Mayaƙan ISWAP - Rundunar Sojin NajeriyaSanatocin za su Fara Duba ƙudirin  Kafa ƴan Sandan Jihohi Ranar Laraba - AkpabioMatakin da Amurka ta ɗauka na Cire Tallafin Cutar HIV a Afirka ta Kudu Zai Janyo Asarar Rayuka - MDDAn Gurfanar da Mutane 24 Bisa Zargin Kashe Matar Aure a Maraban Jos
X whatsapp