Home General Za’a mayar da Tubabbun ‘yan Ta’adda 613 jihohinsu na asali. – Irabor

Za’a mayar da Tubabbun ‘yan Ta’adda 613 jihohinsu na asali. – Irabor

Babban Hafsan sojojin Nijeriya Gen. Lucky Irabor yace za’a mayar da Tubabbun ‘yan ta’adda 613 da aka dora bisa tafarki mai kyau zuwa gwamnonin jihohin su don su koma cikin Al’umma.

Irabor ya bayyana hakan ne a wani taron masu ruwa da tsaki da dakarun Operation Safe Corridor (OPSC) karo na 5 ranar Alhamis a birnin Abuja.

Irobor wanda ya sami wakilcin Manjo Janar
Adeyemi Yekini daje lura da sashen horaswa da sumame na rundunar yace Irabor yace Tubabbun 613 na bisa kulawar gyaran hali karkashin (OPSC).

Yace taron ya tattauna kan gyarawa gami da wayar da kan su wanda a turance aka kira da Deradicalization, Rehabilitation and Reintegration wato (DRR) kafin mika su ga Gwamnatocin jihohin su.

Irabor yace rundunar ta OPSC yace shugaban kasa Muhammadu Buhari ne samar da ita a watan satumbar 2015, a wani bangare na bada dama ga ‘yan Ta’adda dimin su ajje makamansu.
Ya kara da cewa shirin ya kunshi hukumomi da cibiyoyin jin kai 17 dake samun tallafi daga suka hadarwanda akayu amfani su tallafi daga kungiyoyin gida dana ketare.
Irabor yace nasarar Rundunar ta OPSC sun cigaba da yaduwa gani samun nasara, abinda yaja hankulan kasashe da masu nazari domin gudanar da bincike.
Irabu ya bukaci gwamnonin dake karbar tubabbun da su basu tallafi don tsamo rayuwar su daga kakanakayi.

PRNigeria

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Fasinjoji 18 Sun Mutu a Hatsarin Mota Yayin Dawowa Daga LegasGwamnatin Najeriya ta ƙudiri Anyiar Tara N2.5trn Daga Kuɗaɗen Shiga a 2026Wanda ya Kafa PRNigeria ya Nufi Kotu Don Daukaka Kara Kan Watsi da Karar ₦1bn da ya Shigar Kan NIPSSObi ya yi Tsokaci Game da Hukuncin da Kotu ta yi na Soke Rijistar Jam'iyyar NDC Soke Rijistar NDC Murƙushe Dimokuraɗiyya ne - PDPAn Gurfanar da ƙarin Mutane 17 kan Kashe Matar Aure a Jihar KadunaCutar Tamowa: Gwamnatin Kebbi ta Karyata Rahoton MSF Kan Mutuwar ƙananan  Yara a JiharJam'iyyar NDC ta Magantu Bayan Kotu ta Soke Rijistar taAbinda Ke Haddasa Matsalolin Tsaro a Jihar mu - Gwamnan Ahmed Aliyu Babban Bankin Najeriya ya Umarci Bankuna da su Rufe Asusun Mutane da Ake Zargin da Tallafawa Ta'addaci Sunayen Mutane 6 da Kamfanonin Canji 3 da Ake Zargin da Tallafa wa Ta'addaci a Najeriya Mun Ceto Mutane 47 Daga Hannun Mayaƙan ISWAP - Rundunar Sojin NajeriyaSanatocin za su Fara Duba ƙudirin  Kafa ƴan Sandan Jihohi Ranar Laraba - AkpabioMatakin da Amurka ta ɗauka na Cire Tallafin Cutar HIV a Afirka ta Kudu Zai Janyo Asarar Rayuka - MDDAn Gurfanar da Mutane 24 Bisa Zargin Kashe Matar Aure a Maraban Jos
X whatsapp