Home General Za’a mayar da Tubabbun ‘yan Ta’adda 613 jihohinsu na asali. – Irabor

Za’a mayar da Tubabbun ‘yan Ta’adda 613 jihohinsu na asali. – Irabor

Babban Hafsan sojojin Nijeriya Gen. Lucky Irabor yace za’a mayar da Tubabbun ‘yan ta’adda 613 da aka dora bisa tafarki mai kyau zuwa gwamnonin jihohin su don su koma cikin Al’umma.

Irabor ya bayyana hakan ne a wani taron masu ruwa da tsaki da dakarun Operation Safe Corridor (OPSC) karo na 5 ranar Alhamis a birnin Abuja.

Irobor wanda ya sami wakilcin Manjo Janar
Adeyemi Yekini daje lura da sashen horaswa da sumame na rundunar yace Irabor yace Tubabbun 613 na bisa kulawar gyaran hali karkashin (OPSC).

Yace taron ya tattauna kan gyarawa gami da wayar da kan su wanda a turance aka kira da Deradicalization, Rehabilitation and Reintegration wato (DRR) kafin mika su ga Gwamnatocin jihohin su.

Irabor yace rundunar ta OPSC yace shugaban kasa Muhammadu Buhari ne samar da ita a watan satumbar 2015, a wani bangare na bada dama ga ‘yan Ta’adda dimin su ajje makamansu.
Ya kara da cewa shirin ya kunshi hukumomi da cibiyoyin jin kai 17 dake samun tallafi daga suka hadarwanda akayu amfani su tallafi daga kungiyoyin gida dana ketare.
Irabor yace nasarar Rundunar ta OPSC sun cigaba da yaduwa gani samun nasara, abinda yaja hankulan kasashe da masu nazari domin gudanar da bincike.
Irabu ya bukaci gwamnonin dake karbar tubabbun da su basu tallafi don tsamo rayuwar su daga kakanakayi.

PRNigeria

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
https://nnn.ng/image-compressor/
Latest News
Mutane 6 Sun Rasu 4 Sun Jilkata Sanadiyyar Tsawa a Jihar AdamawaMatatar Dangote ta Dakatar da Amfani da Naira Wajen Sayar da Man FeturZaɓen 2027: Jam'iyyar ADC ta Mayar da Martani kan Hukuncin Kotu Akwai Yiwuwar ba zan kai Lokacin Zaɓen 2027 ba - ObiHukuncin da Kotu ta Yanke wa Direban Keke Napep Kan Aikata Fyaɗeɓata Sunan Gwamnatin Katsina: Kotu ta buƙaci Ƴan Sanda su Tsare Dr Kurfi Gwamnonin Arewacin Najeriya sun Kafa Gidauniyar Yaƙi da Matsalar TsaroGwamnatin Tarayya ba ta Yanke Hukuncin Sauya Kayan NYSC ba - Ministan MatasaJuyin Mulki: DSS ta Gurfanar da Mutane 5 kan ɓoye Timipre Sylva Ƴan Bindiga Sun Kashe Mutane 2 Tare da Limami a Jihar Sokoto Dakarun Soji Sun Bankaɗo Wajen ƙera da Rarraba Bindigogi ga Ƴan Ta'addaJami'an DSS Sun Kama Tsohon Ministan Kimiyya da Fasaha, Uche NnajiYan Bindiga Sun Hallaka Mutane 10 a Jihar BenueNMDPRA ta Gargaɗi Gidajen Man da ba su Rage Farashi ba NECO: ɗalibai 35 na Hannun Ƴan Bindiga - Ƴan Sanda 
X whatsapp