Home General Matasan Nijeriya sun Bukaci Godwin Emefele ya sauka daga mukamin sa

Matasan Nijeriya sun Bukaci Godwin Emefele ya sauka daga mukamin sa

Kungiyar Matasa Najeriya sun gudanar da zanga-zanga a harabar babban bankin Najeriya a birnin Abuja.
sun bukaci gwamnan babban bankin Godwin Emefele ya sauka daga mukaminsa bisa kin bayyana gaban hukumomin tsaro domin amsa tambayoyi.
Matasan na dauke da alluna dauke da koken su inda suka bayyaa Emefele matsayin barazana ga tsaro da kuma neman ya sauka ko a dakatar da shi
Haka kuma kungiyar Matasan ta bukaci gwamnan babban bankin ya amsa gayyatar da Rundunar tsaro ta farin kaya DSS ta yi masa na amsa Tambayoyi
Shugaban Matasan Solomon Adodo wanda ya jagoranci zanga-zangar a kofar shiga babban bankin ya ce kungiyar ta sha alwashin ci gaba da zanga-zangar a birnin Abuja da ma kasar baki daya har sai gwamnan babban bankin ya sauka daga mukaminsa
Raahotanni na nuni da cewa an tsaurara matakan tsaro a shedkwatar babban bankin Najeriya.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Fasinjoji 18 Sun Mutu a Hatsarin Mota Yayin Dawowa Daga LegasGwamnatin Najeriya ta ƙudiri Anyiar Tara N2.5trn Daga Kuɗaɗen Shiga a 2026Wanda ya Kafa PRNigeria ya Nufi Kotu Don Daukaka Kara Kan Watsi da Karar ₦1bn da ya Shigar Kan NIPSSObi ya yi Tsokaci Game da Hukuncin da Kotu ta yi na Soke Rijistar Jam'iyyar NDC Soke Rijistar NDC Murƙushe Dimokuraɗiyya ne - PDPAn Gurfanar da ƙarin Mutane 17 kan Kashe Matar Aure a Jihar KadunaCutar Tamowa: Gwamnatin Kebbi ta Karyata Rahoton MSF Kan Mutuwar ƙananan  Yara a JiharJam'iyyar NDC ta Magantu Bayan Kotu ta Soke Rijistar taAbinda Ke Haddasa Matsalolin Tsaro a Jihar mu - Gwamnan Ahmed Aliyu Babban Bankin Najeriya ya Umarci Bankuna da su Rufe Asusun Mutane da Ake Zargin da Tallafawa Ta'addaci Sunayen Mutane 6 da Kamfanonin Canji 3 da Ake Zargin da Tallafa wa Ta'addaci a Najeriya Mun Ceto Mutane 47 Daga Hannun Mayaƙan ISWAP - Rundunar Sojin NajeriyaSanatocin za su Fara Duba ƙudirin  Kafa ƴan Sandan Jihohi Ranar Laraba - AkpabioMatakin da Amurka ta ɗauka na Cire Tallafin Cutar HIV a Afirka ta Kudu Zai Janyo Asarar Rayuka - MDDAn Gurfanar da Mutane 24 Bisa Zargin Kashe Matar Aure a Maraban Jos
X whatsapp