Home General Matasan Nijeriya sun Bukaci Godwin Emefele ya sauka daga mukamin sa

Matasan Nijeriya sun Bukaci Godwin Emefele ya sauka daga mukamin sa

Kungiyar Matasa Najeriya sun gudanar da zanga-zanga a harabar babban bankin Najeriya a birnin Abuja.
sun bukaci gwamnan babban bankin Godwin Emefele ya sauka daga mukaminsa bisa kin bayyana gaban hukumomin tsaro domin amsa tambayoyi.
Matasan na dauke da alluna dauke da koken su inda suka bayyaa Emefele matsayin barazana ga tsaro da kuma neman ya sauka ko a dakatar da shi
Haka kuma kungiyar Matasan ta bukaci gwamnan babban bankin ya amsa gayyatar da Rundunar tsaro ta farin kaya DSS ta yi masa na amsa Tambayoyi
Shugaban Matasan Solomon Adodo wanda ya jagoranci zanga-zangar a kofar shiga babban bankin ya ce kungiyar ta sha alwashin ci gaba da zanga-zangar a birnin Abuja da ma kasar baki daya har sai gwamnan babban bankin ya sauka daga mukaminsa
Raahotanni na nuni da cewa an tsaurara matakan tsaro a shedkwatar babban bankin Najeriya.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mutane 6 Sun Rasu 4 Sun Jilkata Sanadiyyar Tsawa a Jihar AdamawaMatatar Dangote ta Dakatar da Amfani da Naira Wajen Sayar da Man FeturZaɓen 2027: Jam'iyyar ADC ta Mayar da Martani kan Hukuncin Kotu Akwai Yiwuwar ba zan kai Lokacin Zaɓen 2027 ba - ObiHukuncin da Kotu ta Yanke wa Direban Keke Napep Kan Aikata Fyaɗeɓata Sunan Gwamnatin Katsina: Kotu ta buƙaci Ƴan Sanda su Tsare Dr Kurfi Gwamnonin Arewacin Najeriya sun Kafa Gidauniyar Yaƙi da Matsalar TsaroGwamnatin Tarayya ba ta Yanke Hukuncin Sauya Kayan NYSC ba - Ministan MatasaJuyin Mulki: DSS ta Gurfanar da Mutane 5 kan ɓoye Timipre Sylva Ƴan Bindiga Sun Kashe Mutane 2 Tare da Limami a Jihar Sokoto Dakarun Soji Sun Bankaɗo Wajen ƙera da Rarraba Bindigogi ga Ƴan Ta'addaJami'an DSS Sun Kama Tsohon Ministan Kimiyya da Fasaha, Uche NnajiYan Bindiga Sun Hallaka Mutane 10 a Jihar BenueNMDPRA ta Gargaɗi Gidajen Man da ba su Rage Farashi ba NECO: ɗalibai 35 na Hannun Ƴan Bindiga - Ƴan Sanda 
X whatsapp