Home General Gobara ta kone shaguna 45 Araromi ta Garin Badin

Gobara ta kone shaguna 45 Araromi ta Garin Badin

Rahotanin daga jihar Oyo dake kudancin Nijeriya sun tabbatar da kunewar kasuwar Araromi dake garin Badin a dare asabar.
Hukumar kashe gobara ta jihar ta tabbatar da faruwar lamarin, tace wutar ta kama da misalin karfe 2 na dare inda ta kone shaguna 45 kurmus a kasuwar dake matsayin babba kasuwa a birnin Badin da ake sayar da sassa mota,
Da yake ganawa da manema labarai babban daraktan hukumar Rev. Canon Yemi Akinyinka a ranar asabar, yace jami’an hukumar sun sami nasarar kashe wutar da misalign 5 na safiyar Asabar.
“jami’an mu na kofar shiga kasuwar ta Agodi tun karfe 2:30 na dare, suna cigaba da dakile wutar don ganin bata lakume dokiya mai yawa ba.
“bazan iya fadin ainihin adadin shagunan da suka kone ba, kun san abu ne yazo fuji’a, kuma y afara tsakar dare. Amma dai akalla shaguna 45 sun kone.
Wannan na zuwa ne makwanni bayan wata motar tanka ta kwace a garin na badin abinda ya haifar da asara mai tarin yawa.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Fasinjoji 18 Sun Mutu a Hatsarin Mota Yayin Dawowa Daga LegasGwamnatin Najeriya ta ƙudiri Anyiar Tara N2.5trn Daga Kuɗaɗen Shiga a 2026Wanda ya Kafa PRNigeria ya Nufi Kotu Don Daukaka Kara Kan Watsi da Karar ₦1bn da ya Shigar Kan NIPSSObi ya yi Tsokaci Game da Hukuncin da Kotu ta yi na Soke Rijistar Jam'iyyar NDC Soke Rijistar NDC Murƙushe Dimokuraɗiyya ne - PDPAn Gurfanar da ƙarin Mutane 17 kan Kashe Matar Aure a Jihar KadunaCutar Tamowa: Gwamnatin Kebbi ta Karyata Rahoton MSF Kan Mutuwar ƙananan  Yara a JiharJam'iyyar NDC ta Magantu Bayan Kotu ta Soke Rijistar taAbinda Ke Haddasa Matsalolin Tsaro a Jihar mu - Gwamnan Ahmed Aliyu Babban Bankin Najeriya ya Umarci Bankuna da su Rufe Asusun Mutane da Ake Zargin da Tallafawa Ta'addaci Sunayen Mutane 6 da Kamfanonin Canji 3 da Ake Zargin da Tallafa wa Ta'addaci a Najeriya Mun Ceto Mutane 47 Daga Hannun Mayaƙan ISWAP - Rundunar Sojin NajeriyaSanatocin za su Fara Duba ƙudirin  Kafa ƴan Sandan Jihohi Ranar Laraba - AkpabioMatakin da Amurka ta ɗauka na Cire Tallafin Cutar HIV a Afirka ta Kudu Zai Janyo Asarar Rayuka - MDDAn Gurfanar da Mutane 24 Bisa Zargin Kashe Matar Aure a Maraban Jos
X whatsapp