Home General Gobara ta tashi a Shalkwatar ‘yan sandan Jihar Kano

Gobara ta tashi a Shalkwatar ‘yan sandan Jihar Kano

Gobara ta kama a shalkawatar rundunar ‘yan sandan jihar kano
Rahotannin na bayyana cewa gobara ta kama shalkatar rundunar ‘yan sanda jihar kano dake unguwar bompai a yammacin ranar asabar.
Jaridar PRNigeria ta ruwaito cewa gobarar ta fara ne daga ofishin Provost ta kuma bazu zuwa sashen kudi, ta biyo ta dakin taro, zuwa ofishin kakakin hukumar, gami da ofishin mataimakin kwamishina (dake lura da gudanarwa) da dai sauransu.
Jaridar ta ruwaito cewa wutar ta taba dukkanin ofisoshin dake gini mai lakabin 1967, idan banda ofishin kwamishinan
“Mun yi kokarin kashe gobarar daga Ofishin provost ta hanayar amfani da abn kashe gobarar na hannu amma sai wutar ta bazau zuwa wasu ofisoshi. Kamar yadda wani ma’aikacin hukumar kashe gobara ya shaidawa manema labarai.

PRNigeria hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Fasinjoji 18 Sun Mutu a Hatsarin Mota Yayin Dawowa Daga LegasGwamnatin Najeriya ta ƙudiri Anyiar Tara N2.5trn Daga Kuɗaɗen Shiga a 2026Wanda ya Kafa PRNigeria ya Nufi Kotu Don Daukaka Kara Kan Watsi da Karar ₦1bn da ya Shigar Kan NIPSSObi ya yi Tsokaci Game da Hukuncin da Kotu ta yi na Soke Rijistar Jam'iyyar NDC Soke Rijistar NDC Murƙushe Dimokuraɗiyya ne - PDPAn Gurfanar da ƙarin Mutane 17 kan Kashe Matar Aure a Jihar KadunaCutar Tamowa: Gwamnatin Kebbi ta Karyata Rahoton MSF Kan Mutuwar ƙananan  Yara a JiharJam'iyyar NDC ta Magantu Bayan Kotu ta Soke Rijistar taAbinda Ke Haddasa Matsalolin Tsaro a Jihar mu - Gwamnan Ahmed Aliyu Babban Bankin Najeriya ya Umarci Bankuna da su Rufe Asusun Mutane da Ake Zargin da Tallafawa Ta'addaci Sunayen Mutane 6 da Kamfanonin Canji 3 da Ake Zargin da Tallafa wa Ta'addaci a Najeriya Mun Ceto Mutane 47 Daga Hannun Mayaƙan ISWAP - Rundunar Sojin NajeriyaSanatocin za su Fara Duba ƙudirin  Kafa ƴan Sandan Jihohi Ranar Laraba - AkpabioMatakin da Amurka ta ɗauka na Cire Tallafin Cutar HIV a Afirka ta Kudu Zai Janyo Asarar Rayuka - MDDAn Gurfanar da Mutane 24 Bisa Zargin Kashe Matar Aure a Maraban Jos
X whatsapp