Home General Gobara ta tashi a Shalkwatar ‘yan sandan Jihar Kano

Gobara ta tashi a Shalkwatar ‘yan sandan Jihar Kano

Gobara ta kama a shalkawatar rundunar ‘yan sandan jihar kano
Rahotannin na bayyana cewa gobara ta kama shalkatar rundunar ‘yan sanda jihar kano dake unguwar bompai a yammacin ranar asabar.
Jaridar PRNigeria ta ruwaito cewa gobarar ta fara ne daga ofishin Provost ta kuma bazu zuwa sashen kudi, ta biyo ta dakin taro, zuwa ofishin kakakin hukumar, gami da ofishin mataimakin kwamishina (dake lura da gudanarwa) da dai sauransu.
Jaridar ta ruwaito cewa wutar ta taba dukkanin ofisoshin dake gini mai lakabin 1967, idan banda ofishin kwamishinan
“Mun yi kokarin kashe gobarar daga Ofishin provost ta hanayar amfani da abn kashe gobarar na hannu amma sai wutar ta bazau zuwa wasu ofisoshi. Kamar yadda wani ma’aikacin hukumar kashe gobara ya shaidawa manema labarai.

PRNigeria hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Shin AtikuObi Zasu Iya Tsige TinubuShettima a 2027? Daga Yushau A. ShuaibYadda Shari'ar Masarautar Kano ke Ci gaba da Wakana a Kotun ta ƙoliTawagar Amurka na Shirin Tafiya Pakistan Domin Tattaunawar Sulhu da IranDole Najeriya ta Samu Tsaro ta Kowane Hali - Babban Hafsan TsaroChelsea da Newcastle na Harin Coulibaly, Liverpool na Neman Siyan Marcos SensiBadaƙalar $1.3m: Kotu ta ba EFCC izinin Kama Tsohuwar Ministar jin ƙan Najeriya Sadiya FarouqRaphinha ya Magantu kan Fitar da ƙungiyarsa da aka yi Daga Champion LigRundunar sojin Najeriya ta Musanta bai wa Tsofaffin Mayaƙan Boko Haram MakamaiGwamnatin Tarayya ta Sauya Zarge-Zargen da ta ke yi wa MalamiAn Binne Birgediya Janar Braimah da Sauran Sojojin da Boko Haram ta KasheYaƙin Iran: Hauhawar farashin Kaya a Najeriya ya ƙaruAdadin Matasa 'Yan kwaya da Muka Kama a Shekara 5 - NDLEAJam'iyyar ADC ta Kori Nafi'u Bala GombeRigakafin ƙyanda ya Ceci Yara Miliyan 20 a Afirka - Hukumar Lafiya ta Duniya2027 Ita ce Dama ta ƙarshe da zan Fito Takara - Atiku
X whatsapp