Home General CBN yace daga Kwanaki 10 bazai kara wani wa’adi ba.

CBN yace daga Kwanaki 10 bazai kara wani wa’adi ba.

Babban bankin Najeriya (CBN) ya ce ba ya tunanin kara tsawaita wa’adin karɓar tsoffin kudaden da aka sauya musu fasali ba.

Emefiele,  ya bayyana hakan a wani taron karawa juna sani da aka yi a Legas, ya yi kira ga ‘yan Najeriya da su yi hakuri ganin cewa nasarorin da aka samu a manufofin sun fi kalubalen yawa

‘Yan Najeriya ciki har da gwamnonin da aka zaba a karkashin jam’iyyar APC, sun bukaci babban bankin kasar da ya kara tsawaita wa’adin, sakamakon karancin kudin da aka yi wa kwaskwarima a cikin al’umma.

Sai dai gwamnan babban bankin na CBN, Godwin Emefiele, ya ce bankin ba ya tunanin tsawaita wa’adin bayan wa’adin kwanaki 10 da shugaban kasa Muhammadu Buhari ya amince da shi kwanan nan.

 

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mayaƙan Lakurawa Sun Kashe Sojoji 7 a SokotoAn faɗa wa Shugaba Tinubu Cewa Ina Kitsa Yadda Zan Kashe Shi - ShettimaRundunar 'Yan Sandan Najeriya ta Ceto ƴan Mali 30 Daga Hannun Masu Safarar MutaneMun Kashe Mayaƙan ISIS 175 - Rundunar Sojin NajeriyaFarfesa Pantami ya Janye Daga Takarar Gwamnan Jihar GombeKishiya: Tsakanin ONSA na Ribadu da Tsaron Gida Famadewa Daga Yushau A. ShuaibZaben Fidda Gwani: An Harbe Mutum a Jihar PlateauRundunar 'Yan Sanda ta Tabbatar Kashe Jami'anta 17 a YobeSatar Kayayyakin Banki: An Kama Mutane Huɗu a Jihar Gombe'Yan Bindiga Sun Sace Basarake Tare da Mata 2 a KatsinaJami'an Kwastam Biyu sun Rasa Ransu a Fafatawa da LakurawaMatar Aure ta Zuba wa Kishiyarta da 'Ya'yanta Biyu Fetur Tare da Banka Musu Wuta a KanoIna da ƴancin Mu'amala da Kowa ba Tare da La'akari da Jam'iyya ba - WikeAdadin Masu Fama da Cutar Tamowa na ƙaruwa a Najeriya - MSFGwamnatin Yobe ta Sha Alwashin Kawo ƙarshen Hare-Haren Boko Haram
X whatsapp