Home General Dakarun sojojin Nijeriya sun sami Nasarar Fatattakar ‘Yan Bindiga tare da ceto...

Dakarun sojojin Nijeriya sun sami Nasarar Fatattakar ‘Yan Bindiga tare da ceto mutane 30 a Jihar Kaduna

Dakarun sojojin Nijeriya sun sami Nasarar Fatattakar ‘Yan Bindiga tare da ceto mutane 30 a birnin Gwari na jihar kano.
Wannan na kunshe ne ta cikin wata sanarwa mai dauke da sa hannun mukaddashin mataimakin daraktan mai magna da yawun ryndunar sojojin Nijeriya shiyya ta daya.
A ranar Alhamis dakarun rundunar shiyya ta 1 sunyi arangama da ‘yan Bindigar da sukayi garkuwa mutanen a kan hanyar Manini dake karamar hukumar birnin Gwari a jihar kaduna.
Dakarun dake cikin tawagar dake raka tsohon Maj Gen SE Udonwa, wanda suke kan hanyar duba ayyukan shalkwatar dakarun Operation Whirl Punch a Birnin Gwari.
Nan sukayi arangama da ‘yan bindigar, bayan fin karfin su ne suka tsere cikin daji, abinda ya bawa dakarun sojin damar kubutar da mutane 30 da suke tsare dasu tare kwato baburan hawa 2, suka kuma share hanyar ga matafiya.
Sanarwa ta kuma kara da cewa dakarun sojojin sun raka mutanen zuwa Udawa da birnin Gwari don cigaba da tafiyar su.

Babban jami’in horas da ayyuka na tsaro, Manjo Janar SE Udonwa, ya yabawa sojojin bisa kwarewa da juriya.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mayaƙan Lakurawa Sun Kashe Sojoji 7 a SokotoAn faɗa wa Shugaba Tinubu Cewa Ina Kitsa Yadda Zan Kashe Shi - ShettimaRundunar 'Yan Sandan Najeriya ta Ceto ƴan Mali 30 Daga Hannun Masu Safarar MutaneMun Kashe Mayaƙan ISIS 175 - Rundunar Sojin NajeriyaFarfesa Pantami ya Janye Daga Takarar Gwamnan Jihar GombeKishiya: Tsakanin ONSA na Ribadu da Tsaron Gida Famadewa Daga Yushau A. ShuaibZaben Fidda Gwani: An Harbe Mutum a Jihar PlateauRundunar 'Yan Sanda ta Tabbatar Kashe Jami'anta 17 a YobeSatar Kayayyakin Banki: An Kama Mutane Huɗu a Jihar Gombe'Yan Bindiga Sun Sace Basarake Tare da Mata 2 a KatsinaJami'an Kwastam Biyu sun Rasa Ransu a Fafatawa da LakurawaMatar Aure ta Zuba wa Kishiyarta da 'Ya'yanta Biyu Fetur Tare da Banka Musu Wuta a KanoIna da ƴancin Mu'amala da Kowa ba Tare da La'akari da Jam'iyya ba - WikeAdadin Masu Fama da Cutar Tamowa na ƙaruwa a Najeriya - MSFGwamnatin Yobe ta Sha Alwashin Kawo ƙarshen Hare-Haren Boko Haram
X whatsapp