Home General Dakarun sojojin Nijeriya sun sami Nasarar Fatattakar ‘Yan Bindiga tare da ceto...

Dakarun sojojin Nijeriya sun sami Nasarar Fatattakar ‘Yan Bindiga tare da ceto mutane 30 a Jihar Kaduna

Dakarun sojojin Nijeriya sun sami Nasarar Fatattakar ‘Yan Bindiga tare da ceto mutane 30 a birnin Gwari na jihar kano.
Wannan na kunshe ne ta cikin wata sanarwa mai dauke da sa hannun mukaddashin mataimakin daraktan mai magna da yawun ryndunar sojojin Nijeriya shiyya ta daya.
A ranar Alhamis dakarun rundunar shiyya ta 1 sunyi arangama da ‘yan Bindigar da sukayi garkuwa mutanen a kan hanyar Manini dake karamar hukumar birnin Gwari a jihar kaduna.
Dakarun dake cikin tawagar dake raka tsohon Maj Gen SE Udonwa, wanda suke kan hanyar duba ayyukan shalkwatar dakarun Operation Whirl Punch a Birnin Gwari.
Nan sukayi arangama da ‘yan bindigar, bayan fin karfin su ne suka tsere cikin daji, abinda ya bawa dakarun sojin damar kubutar da mutane 30 da suke tsare dasu tare kwato baburan hawa 2, suka kuma share hanyar ga matafiya.
Sanarwa ta kuma kara da cewa dakarun sojojin sun raka mutanen zuwa Udawa da birnin Gwari don cigaba da tafiyar su.

Babban jami’in horas da ayyuka na tsaro, Manjo Janar SE Udonwa, ya yabawa sojojin bisa kwarewa da juriya.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mutane 6 Sun Rasu 4 Sun Jilkata Sanadiyyar Tsawa a Jihar AdamawaMatatar Dangote ta Dakatar da Amfani da Naira Wajen Sayar da Man FeturZaɓen 2027: Jam'iyyar ADC ta Mayar da Martani kan Hukuncin Kotu Akwai Yiwuwar ba zan kai Lokacin Zaɓen 2027 ba - ObiHukuncin da Kotu ta Yanke wa Direban Keke Napep Kan Aikata Fyaɗeɓata Sunan Gwamnatin Katsina: Kotu ta buƙaci Ƴan Sanda su Tsare Dr Kurfi Gwamnonin Arewacin Najeriya sun Kafa Gidauniyar Yaƙi da Matsalar TsaroGwamnatin Tarayya ba ta Yanke Hukuncin Sauya Kayan NYSC ba - Ministan MatasaJuyin Mulki: DSS ta Gurfanar da Mutane 5 kan ɓoye Timipre Sylva Ƴan Bindiga Sun Kashe Mutane 2 Tare da Limami a Jihar Sokoto Dakarun Soji Sun Bankaɗo Wajen ƙera da Rarraba Bindigogi ga Ƴan Ta'addaJami'an DSS Sun Kama Tsohon Ministan Kimiyya da Fasaha, Uche NnajiYan Bindiga Sun Hallaka Mutane 10 a Jihar BenueNMDPRA ta Gargaɗi Gidajen Man da ba su Rage Farashi ba NECO: ɗalibai 35 na Hannun Ƴan Bindiga - Ƴan Sanda 
X whatsapp