Home General Dakarun sojojin Nijeriya sun sami Nasarar Fatattakar ‘Yan Bindiga tare da ceto...

Dakarun sojojin Nijeriya sun sami Nasarar Fatattakar ‘Yan Bindiga tare da ceto mutane 30 a Jihar Kaduna

Dakarun sojojin Nijeriya sun sami Nasarar Fatattakar ‘Yan Bindiga tare da ceto mutane 30 a birnin Gwari na jihar kano.
Wannan na kunshe ne ta cikin wata sanarwa mai dauke da sa hannun mukaddashin mataimakin daraktan mai magna da yawun ryndunar sojojin Nijeriya shiyya ta daya.
A ranar Alhamis dakarun rundunar shiyya ta 1 sunyi arangama da ‘yan Bindigar da sukayi garkuwa mutanen a kan hanyar Manini dake karamar hukumar birnin Gwari a jihar kaduna.
Dakarun dake cikin tawagar dake raka tsohon Maj Gen SE Udonwa, wanda suke kan hanyar duba ayyukan shalkwatar dakarun Operation Whirl Punch a Birnin Gwari.
Nan sukayi arangama da ‘yan bindigar, bayan fin karfin su ne suka tsere cikin daji, abinda ya bawa dakarun sojin damar kubutar da mutane 30 da suke tsare dasu tare kwato baburan hawa 2, suka kuma share hanyar ga matafiya.
Sanarwa ta kuma kara da cewa dakarun sojojin sun raka mutanen zuwa Udawa da birnin Gwari don cigaba da tafiyar su.

Babban jami’in horas da ayyuka na tsaro, Manjo Janar SE Udonwa, ya yabawa sojojin bisa kwarewa da juriya.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Fasinjoji 18 Sun Mutu a Hatsarin Mota Yayin Dawowa Daga LegasGwamnatin Najeriya ta ƙudiri Anyiar Tara N2.5trn Daga Kuɗaɗen Shiga a 2026Wanda ya Kafa PRNigeria ya Nufi Kotu Don Daukaka Kara Kan Watsi da Karar ₦1bn da ya Shigar Kan NIPSSObi ya yi Tsokaci Game da Hukuncin da Kotu ta yi na Soke Rijistar Jam'iyyar NDC Soke Rijistar NDC Murƙushe Dimokuraɗiyya ne - PDPAn Gurfanar da ƙarin Mutane 17 kan Kashe Matar Aure a Jihar KadunaCutar Tamowa: Gwamnatin Kebbi ta Karyata Rahoton MSF Kan Mutuwar ƙananan  Yara a JiharJam'iyyar NDC ta Magantu Bayan Kotu ta Soke Rijistar taAbinda Ke Haddasa Matsalolin Tsaro a Jihar mu - Gwamnan Ahmed Aliyu Babban Bankin Najeriya ya Umarci Bankuna da su Rufe Asusun Mutane da Ake Zargin da Tallafawa Ta'addaci Sunayen Mutane 6 da Kamfanonin Canji 3 da Ake Zargin da Tallafa wa Ta'addaci a Najeriya Mun Ceto Mutane 47 Daga Hannun Mayaƙan ISWAP - Rundunar Sojin NajeriyaSanatocin za su Fara Duba ƙudirin  Kafa ƴan Sandan Jihohi Ranar Laraba - AkpabioMatakin da Amurka ta ɗauka na Cire Tallafin Cutar HIV a Afirka ta Kudu Zai Janyo Asarar Rayuka - MDDAn Gurfanar da Mutane 24 Bisa Zargin Kashe Matar Aure a Maraban Jos
X whatsapp