Home General CBN yace suna nan akan bakar su na daina karbar Tsoffin Kudi

CBN yace suna nan akan bakar su na daina karbar Tsoffin Kudi

Gwamnan babban bankin Najeriya, Godwin Emefiele, ya ce har yanzu suna kan bakarsu na wa’adin ranar 10 ga watan Fabrairu game da daina karbar tsoffin takardun kudi a fadin kasar.

Emefiele na bayyana hakan ne lokacin da yake jawabi ga jami’an diflomasiyya na kasashen duniya a ma’aikatar harkokin wajen Najeriya da ke Abuja, babban birnin kasar.

“An fara samun sassaucin karancin kudin da ake fama da shi a sassan kasar, sakamakon karba da ake yi a banki wanda hakan ke nufin sabbin takardun kudi sun wadata, saboda haka babu dalilin kara wa’adin ci gaba da karbar tsoffin takardun kudi,” in ji Emefiele.

Wannan matakin dai ya kara jefa al’ummar Najeriya cikin rudani, bayan da kotun kolin kasar ta wa’adin zuwa ranar 15 ga watan Fabrairu, kafin ta yanke hukunci na karshe. Sai dai Gwamnan Babban Bankin na wannan jawabi daidai lokacin da wasu bankuna a kasar suka daina karbar tsofaffin kudin a hannun Al’umma wanda hakan ke alamta cewa Al’umma kasar.

PRNigeria hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Fasinjoji 18 Sun Mutu a Hatsarin Mota Yayin Dawowa Daga LegasGwamnatin Najeriya ta ƙudiri Anyiar Tara N2.5trn Daga Kuɗaɗen Shiga a 2026Wanda ya Kafa PRNigeria ya Nufi Kotu Don Daukaka Kara Kan Watsi da Karar ₦1bn da ya Shigar Kan NIPSSObi ya yi Tsokaci Game da Hukuncin da Kotu ta yi na Soke Rijistar Jam'iyyar NDC Soke Rijistar NDC Murƙushe Dimokuraɗiyya ne - PDPAn Gurfanar da ƙarin Mutane 17 kan Kashe Matar Aure a Jihar KadunaCutar Tamowa: Gwamnatin Kebbi ta Karyata Rahoton MSF Kan Mutuwar ƙananan  Yara a JiharJam'iyyar NDC ta Magantu Bayan Kotu ta Soke Rijistar taAbinda Ke Haddasa Matsalolin Tsaro a Jihar mu - Gwamnan Ahmed Aliyu Babban Bankin Najeriya ya Umarci Bankuna da su Rufe Asusun Mutane da Ake Zargin da Tallafawa Ta'addaci Sunayen Mutane 6 da Kamfanonin Canji 3 da Ake Zargin da Tallafa wa Ta'addaci a Najeriya Mun Ceto Mutane 47 Daga Hannun Mayaƙan ISWAP - Rundunar Sojin NajeriyaSanatocin za su Fara Duba ƙudirin  Kafa ƴan Sandan Jihohi Ranar Laraba - AkpabioMatakin da Amurka ta ɗauka na Cire Tallafin Cutar HIV a Afirka ta Kudu Zai Janyo Asarar Rayuka - MDDAn Gurfanar da Mutane 24 Bisa Zargin Kashe Matar Aure a Maraban Jos
X whatsapp