Home General Inec tace zuwa Yanzu mutanen da suka karɓi katinsu na zaɓe na...

Inec tace zuwa Yanzu mutanen da suka karɓi katinsu na zaɓe na din-din-din, sunhaura miliyan 87

Yayin da ya rage ƙasa da awa 48 a fara gudanar da zaɓen shugaban Najeriya na 2023, hukumar zaɓe mai zaman kanta INEC na ci gaba da bayyana shirye-shiryenta na gudanar da zaɓen.

Hukumar ta bayyana hakan ne ta Cikin wani saƙo da ta wallafa a shafinta na Twitter, inda tace zuwa yanzu mutanen da suka karɓi katinsu na zaɓe na din-din-din, sun kai miliyan 87,209,007.

Ta kuma ce akwai mutum miliyan 6,259,229 su ne adadin waɗan da ba su karɓi katin nasu ba ya zuwa yanzu.

Jumillar adadin waɗanda suka yi katin zaɓen a Najeriya ya kai 93,468,236.

Cikin jadawalin ta bayyana yawan katunan da kowacce jiha ta karba da wanda ba a karba ba da kuma kashi nawa ta karba cikin 100.

 Matsalolin da Nijeriya ke fama dasu kamada daga tsaro zuwa tattalin arziki ya sanya ana kallon zaben 2023 dake tafe matsayin mai cike da kalubale

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mutane 200 Sun Mutu Sakomakon Girgizar ƙasar a ColombiaShahararren Mawaƙin Najeriya, Davido ya Rubuta wa Trump Wasiƙa Kan Zaɓen Jihar OsunHukumar NHRC ta Buƙaci a Kama Malamin Addinin, Sheikh JingirRundunar sojin Najeriya ta Daƙile Shirin Ƴan Bindiga a FilatoJami'an Ƴan Sanda 10 Sun Mutu Yayin Artabu da Ƴan Bindiga a Jihar KebbiAn Naɗa ɗan Najeriya Gidado Shuaib Wakilin Matasa na IPRA-UN Gabanin GWAEFCC da "Wuce Gona da Iri" da Tambayar 2027: Shin ana Rudar da Tinubu ta Hanyar Mutanen da ke Kewaye da Shi ? Daga Yushau A. ShuaibAn Samu Gawar Yara 3 da guda 1 a Sume a Gidan Mai Maganin GargajiyaMene ne Ainihin Abin da ya faru Aka Rufe Asusun Bankunan Gwamnatin Osun ?Jami'an Tsaro Sun Ceto Mutane 308 a Jihohin Arewacin Najeriya An Kama Mutane 6 da Ake Zargin da Taimaka wa Mayaƙan ISWAP a Jihar BornoZaɓen 2027: PDP ta Miƙa Sunan Jonathan ga INEC a Matsayin ɗan Takararta na Shugaban ƙasaIyanen Babban Jami'in Kula da Harkokin Kuɗaɗen ƙungiyar ISWAP Sun Miƙa Wuya ga SojojiAna Zargin Mayaƙan Boko Haram da Kashe Sojojin Nijar 14Gombe 2027: Malamai da Mambobin APC Sun yi Allah-wadai da Sukar Rarara ga Pantami
X whatsapp