Home General Inec tace zuwa Yanzu mutanen da suka karɓi katinsu na zaɓe na...

Inec tace zuwa Yanzu mutanen da suka karɓi katinsu na zaɓe na din-din-din, sunhaura miliyan 87

Yayin da ya rage ƙasa da awa 48 a fara gudanar da zaɓen shugaban Najeriya na 2023, hukumar zaɓe mai zaman kanta INEC na ci gaba da bayyana shirye-shiryenta na gudanar da zaɓen.

Hukumar ta bayyana hakan ne ta Cikin wani saƙo da ta wallafa a shafinta na Twitter, inda tace zuwa yanzu mutanen da suka karɓi katinsu na zaɓe na din-din-din, sun kai miliyan 87,209,007.

Ta kuma ce akwai mutum miliyan 6,259,229 su ne adadin waɗan da ba su karɓi katin nasu ba ya zuwa yanzu.

Jumillar adadin waɗanda suka yi katin zaɓen a Najeriya ya kai 93,468,236.

Cikin jadawalin ta bayyana yawan katunan da kowacce jiha ta karba da wanda ba a karba ba da kuma kashi nawa ta karba cikin 100.

 Matsalolin da Nijeriya ke fama dasu kamada daga tsaro zuwa tattalin arziki ya sanya ana kallon zaben 2023 dake tafe matsayin mai cike da kalubale

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mawallafin PRNigeria Ya Fitar Da Littafin Tarihin Rayuwarsa Akan Rigimar NIPSS Yayin Da IMPR Ta Bayyana Cigaba Mai Karfi A Tsakiyar ShekaraShugaban Amurka ya Yaba wa Shugaba Tinubu Kan Matakan da Yake ɗauka Wajen Yaƙi da Ta'addanciBinciken Gaskiya: Shin Gajimaren ne ya ɓulɓulowa ƙasa a Hanyar Abuja Zuwa Kaduna?HRW ta Zargin Hukumomin Najeriya da Rashin Adalci ga Ƴan  ƙungiyar Boko HaramHukuncin da Kotu ta Yanke wa Matashin da ya  Yunƙurin Satar Motar Yan SandaMutane 6 Sun Rasu 4 Sun Jilkata Sanadiyyar Tsawa a Jihar AdamawaMatatar Dangote ta Dakatar da Amfani da Naira Wajen Sayar da Man FeturZaɓen 2027: Jam'iyyar ADC ta Mayar da Martani kan Hukuncin Kotu Akwai Yiwuwar ba zan kai Lokacin Zaɓen 2027 ba - ObiHukuncin da Kotu ta Yanke wa Direban Keke Napep Kan Aikata Fyaɗeɓata Sunan Gwamnatin Katsina: Kotu ta buƙaci Ƴan Sanda su Tsare Dr Kurfi Gwamnonin Arewacin Najeriya sun Kafa Gidauniyar Yaƙi da Matsalar TsaroGwamnatin Tarayya ba ta Yanke Hukuncin Sauya Kayan NYSC ba - Ministan MatasaJuyin Mulki: DSS ta Gurfanar da Mutane 5 kan ɓoye Timipre Sylva Ƴan Bindiga Sun Kashe Mutane 2 Tare da Limami a Jihar Sokoto 
X whatsapp