Home General Inec tace zuwa Yanzu mutanen da suka karɓi katinsu na zaɓe na...

Inec tace zuwa Yanzu mutanen da suka karɓi katinsu na zaɓe na din-din-din, sunhaura miliyan 87

Yayin da ya rage ƙasa da awa 48 a fara gudanar da zaɓen shugaban Najeriya na 2023, hukumar zaɓe mai zaman kanta INEC na ci gaba da bayyana shirye-shiryenta na gudanar da zaɓen.

Hukumar ta bayyana hakan ne ta Cikin wani saƙo da ta wallafa a shafinta na Twitter, inda tace zuwa yanzu mutanen da suka karɓi katinsu na zaɓe na din-din-din, sun kai miliyan 87,209,007.

Ta kuma ce akwai mutum miliyan 6,259,229 su ne adadin waɗan da ba su karɓi katin nasu ba ya zuwa yanzu.

Jumillar adadin waɗanda suka yi katin zaɓen a Najeriya ya kai 93,468,236.

Cikin jadawalin ta bayyana yawan katunan da kowacce jiha ta karba da wanda ba a karba ba da kuma kashi nawa ta karba cikin 100.

 Matsalolin da Nijeriya ke fama dasu kamada daga tsaro zuwa tattalin arziki ya sanya ana kallon zaben 2023 dake tafe matsayin mai cike da kalubale

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Manyan Tsofaffin Jami'an Soji 10 da Suka Rasa Rayukansu a Hannun ƴan Ta'addaTarihin Rayuwar Janar Rabe da ya Rasu a Hannun ƴan BindigaMatsalar Tsaro: Masu Zanga-Zanga Sun Tare Babbar Hanyar AbujaDuk Wanda aka Kama Yana Kasuwanci da 'Yan Ta'adda, za a ɗauke shi a Matsayin ɗan ta’adda - Christopher MusaFarashin ɗanyen Mai ya Faɗi Bayan Amurka ta Soke Sabbin Hare-Haren kaiwa IranAmurka ta yi sulhu kan yaƙin da ta ke yi da Iran - TrumpMajalisar Wakilan Najeriya ta Amince da ƙudirin Dokar Kafa ’Yan sandan JihaHukuncin da aka Yanke wa Masu Alaƙa da Sace ɗaliban Jihar NejaMiyagun ƙwayoyi da Makamai: Jami'an Tsaro Sun Kama Mutane 8 a Jihar YobeAbin da Obi ya Fada Kan Atiku - Dele MomoduHukumar EFCC ta Gurfanar da Ma'aurata Kan Damfarar Kudi Kusan N2bnFiye da Kashi 60 na 'Yan Najeriya a Yanzu Suna Rayuwa Cikiin Fatara - IMFGwamnatin Najeriya ta Caccaki Afrika ta Kudu kan Harin da ake yi wa ƴan ƙasartaƳan Bindiga sun Buƙaci Kudin Fansa Kafin Sako Dattijan da Suka je Sulhu a ZamfaraMayaƙan Lakurawa Sun Kashe Sojoji 7 a Sokoto
X whatsapp