Home General Gwamnan jihar Rivers, Nyesom Wike ya ƙaryata zargin da ake masa

Gwamnan jihar Rivers, Nyesom Wike ya ƙaryata zargin da ake masa

Gwamnan jihar Rivers, Nyesom Wike ya ƙaryata zargin da ake masa cewa ya yi ta yi wa mutane barazana tare da haifar da rikici a yayin babban zaɓen Najeriya da aa gudanar ranar Asabar.

Cikin wata sanarwa da kwamishinan yaɗa labarai na jihar, Chris Finebone ya fitar, Wike ya ce zargin ya fito ne daga “maƙiya masu mugun nufi”.

Ta bayyana cewa Wike ba ya tare da sojoji a tawagarsa musamman a lokacin zaɓe.

A cewar sanarwar, Wike da mai ɗakinsa sun wuce gida ne kai tsaye bayan jefa ƙuri’arsu a ranar zaɓen.

A lokacin da ya isa rumfar zaɓensa, an samu tsaiko kafin ya jefa ƙuri’a saboda na’urar BVAS ba ta yi saurin tantance shi ba.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mawallafin PRNigeria Ya Fitar Da Littafin Tarihin Rayuwarsa Akan Rigimar NIPSS Yayin Da IMPR Ta Bayyana Cigaba Mai Karfi A Tsakiyar ShekaraShugaban Amurka ya Yaba wa Shugaba Tinubu Kan Matakan da Yake ɗauka Wajen Yaƙi da Ta'addanciBinciken Gaskiya: Shin Gajimaren ne ya ɓulɓulowa ƙasa a Hanyar Abuja Zuwa Kaduna?HRW ta Zargin Hukumomin Najeriya da Rashin Adalci ga Ƴan  ƙungiyar Boko HaramHukuncin da Kotu ta Yanke wa Matashin da ya  Yunƙurin Satar Motar Yan SandaMutane 6 Sun Rasu 4 Sun Jilkata Sanadiyyar Tsawa a Jihar AdamawaMatatar Dangote ta Dakatar da Amfani da Naira Wajen Sayar da Man FeturZaɓen 2027: Jam'iyyar ADC ta Mayar da Martani kan Hukuncin Kotu Akwai Yiwuwar ba zan kai Lokacin Zaɓen 2027 ba - ObiHukuncin da Kotu ta Yanke wa Direban Keke Napep Kan Aikata Fyaɗeɓata Sunan Gwamnatin Katsina: Kotu ta buƙaci Ƴan Sanda su Tsare Dr Kurfi Gwamnonin Arewacin Najeriya sun Kafa Gidauniyar Yaƙi da Matsalar TsaroGwamnatin Tarayya ba ta Yanke Hukuncin Sauya Kayan NYSC ba - Ministan MatasaJuyin Mulki: DSS ta Gurfanar da Mutane 5 kan ɓoye Timipre Sylva Ƴan Bindiga Sun Kashe Mutane 2 Tare da Limami a Jihar Sokoto 
X whatsapp