Home General Jam’iyyar PDP na kan gaba a jihar Bauchi

Jam’iyyar PDP na kan gaba a jihar Bauchi

A jihar Bauchi da ke arewa maso gabashin Najeriya hukumar zaben kasar reshen jihar ta fara bayyana sakamakon zaben shugaban kasa, da aka gabatar ranar Asabar.

Kawo yanzu an gabatar da sakamakon kananan hukumomi 11 daga cikin kananan hukumomin jihar 20

Kuma alkaluman sakamakon sun nuna cewa jam’iyyar PDP ce kan gaba a yawan kuri’un da aka tattara kawo yanzu.

Ga sakamakon kamar haka:

Karamar hukumar Warji:

APC – 11,862

LP – 185

PDP- 17,732

NNPP- 424

Karamar hukumar Bogoro:

APC – 4,850

LP – 6,866

NNPP – 798

PDP – 15,156

Karamar hukumar Dass:

APC – 10,939

LP – 705

NNPP – 397

PDP – 13,242

Karamar hukumar Jama’are:

APC – 8,410

LP – 22

NNPP – 3,638

PDP – 12,535

Karamar hukumar Dambam:

APC – 7,588

LP – 42

NNPP – 2,586

PDP – 12,203

Karamar hukumar Giade:

APC – 10,382

LP – 17

NNPP – 4002

PDP – 11,977

Karamar hukumar Darazo:

APC – 16,070

LP – 41

NNPP -1,895

PDP -17,459

Karamar hukumar Kirfi:

APC – 9,599

PDP -13, 431

NNPP – 1,544

LP – 33

Karamar hukumar Katagum:

APC – 20,030

PDP – 22,987

NNPP – 9,672

LP- 493

Karamar hukumar Misau:

APC – 14,199

PDP -18,354

NNPP – 4115

LP – 48

Karamar hukumar Ganjuwa:

APC – 1,3021

PDP -17,380

NNPP – 4,287

LP -222

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mawallafin PRNigeria Ya Fitar Da Littafin Tarihin Rayuwarsa Akan Rigimar NIPSS Yayin Da IMPR Ta Bayyana Cigaba Mai Karfi A Tsakiyar ShekaraShugaban Amurka ya Yaba wa Shugaba Tinubu Kan Matakan da Yake ɗauka Wajen Yaƙi da Ta'addanciBinciken Gaskiya: Shin Gajimaren ne ya ɓulɓulowa ƙasa a Hanyar Abuja Zuwa Kaduna?HRW ta Zargin Hukumomin Najeriya da Rashin Adalci ga Ƴan  ƙungiyar Boko HaramHukuncin da Kotu ta Yanke wa Matashin da ya  Yunƙurin Satar Motar Yan SandaMutane 6 Sun Rasu 4 Sun Jilkata Sanadiyyar Tsawa a Jihar AdamawaMatatar Dangote ta Dakatar da Amfani da Naira Wajen Sayar da Man FeturZaɓen 2027: Jam'iyyar ADC ta Mayar da Martani kan Hukuncin Kotu Akwai Yiwuwar ba zan kai Lokacin Zaɓen 2027 ba - ObiHukuncin da Kotu ta Yanke wa Direban Keke Napep Kan Aikata Fyaɗeɓata Sunan Gwamnatin Katsina: Kotu ta buƙaci Ƴan Sanda su Tsare Dr Kurfi Gwamnonin Arewacin Najeriya sun Kafa Gidauniyar Yaƙi da Matsalar TsaroGwamnatin Tarayya ba ta Yanke Hukuncin Sauya Kayan NYSC ba - Ministan MatasaJuyin Mulki: DSS ta Gurfanar da Mutane 5 kan ɓoye Timipre Sylva Ƴan Bindiga Sun Kashe Mutane 2 Tare da Limami a Jihar Sokoto 
X whatsapp