Home General Jam’iyyar PDP na kan gaba a jihar Bauchi

Jam’iyyar PDP na kan gaba a jihar Bauchi

A jihar Bauchi da ke arewa maso gabashin Najeriya hukumar zaben kasar reshen jihar ta fara bayyana sakamakon zaben shugaban kasa, da aka gabatar ranar Asabar.

Kawo yanzu an gabatar da sakamakon kananan hukumomi 11 daga cikin kananan hukumomin jihar 20

Kuma alkaluman sakamakon sun nuna cewa jam’iyyar PDP ce kan gaba a yawan kuri’un da aka tattara kawo yanzu.

Ga sakamakon kamar haka:

Karamar hukumar Warji:

APC – 11,862

LP – 185

PDP- 17,732

NNPP- 424

Karamar hukumar Bogoro:

APC – 4,850

LP – 6,866

NNPP – 798

PDP – 15,156

Karamar hukumar Dass:

APC – 10,939

LP – 705

NNPP – 397

PDP – 13,242

Karamar hukumar Jama’are:

APC – 8,410

LP – 22

NNPP – 3,638

PDP – 12,535

Karamar hukumar Dambam:

APC – 7,588

LP – 42

NNPP – 2,586

PDP – 12,203

Karamar hukumar Giade:

APC – 10,382

LP – 17

NNPP – 4002

PDP – 11,977

Karamar hukumar Darazo:

APC – 16,070

LP – 41

NNPP -1,895

PDP -17,459

Karamar hukumar Kirfi:

APC – 9,599

PDP -13, 431

NNPP – 1,544

LP – 33

Karamar hukumar Katagum:

APC – 20,030

PDP – 22,987

NNPP – 9,672

LP- 493

Karamar hukumar Misau:

APC – 14,199

PDP -18,354

NNPP – 4115

LP – 48

Karamar hukumar Ganjuwa:

APC – 1,3021

PDP -17,380

NNPP – 4,287

LP -222

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Yan Bindiga Sun Hallaka Mutane 10 a Jihar BenueNMDPRA ta Gargaɗi Gidajen Man Kan Sayar da Farashin FeturNECO: ɗalibai 35 na Hannun Ƴan Bindiga - Ƴan Sanda Fasinjoji 18 Sun Mutu a Hatsarin Mota Yayin Dawowa Daga LegasGwamnatin Najeriya ta ƙudiri Anyiar Tara N2.5trn Daga Kuɗaɗen Shiga a 2026Wanda ya Kafa PRNigeria ya Nufi Kotu Don Daukaka Kara Kan Watsi da Karar ₦1bn da ya Shigar Kan NIPSSObi ya yi Tsokaci Game da Hukuncin da Kotu ta yi na Soke Rijistar Jam'iyyar NDC Soke Rijistar NDC Murƙushe Dimokuraɗiyya ne - PDPAn Gurfanar da ƙarin Mutane 17 kan Kashe Matar Aure a Jihar KadunaCutar Tamowa: Gwamnatin Kebbi ta Karyata Rahoton MSF Kan Mutuwar ƙananan  Yara a JiharJam'iyyar NDC ta Magantu Bayan Kotu ta Soke Rijistar taAbinda Ke Haddasa Matsalolin Tsaro a Jihar mu - Gwamnan Ahmed Aliyu Babban Bankin Najeriya ya Umarci Bankuna da su Rufe Asusun Mutane da Ake Zargin da Tallafawa Ta'addaci Sunayen Mutane 6 da Kamfanonin Canji 3 da Ake Zargin da Tallafa wa Ta'addaci a Najeriya Mun Ceto Mutane 47 Daga Hannun Mayaƙan ISWAP - Rundunar Sojin Najeriya
X whatsapp