Home General Sakamakon Zaben Kananan Hukumomin Kibiya da Rimin Gado a Jihar Kano

Sakamakon Zaben Kananan Hukumomin Kibiya da Rimin Gado a Jihar Kano

Ƙaramar Hukumar Rimin Gado

Mai bayyana sakamakon zaɓe: Farfesa Ahmad Iliyasu

Mazaɓu: 12

Jumullar masu kaɗa ƙuri’a: 67,128

Yawan waɗanda aka tantance: 27,476

Abin da kowace jam’iyy ta samu:

APC – 10,861

LP – 76

NNPP – 14,634

PDP – 907

Jumullar ƙuri’a masu kyau: 26,832

Waɗanda suka lalace: 508

Jumullar waɗanda aka kaɗa: 27,340

Matsalolin da aka samu sun hada da kaɗa ƙuri’a sama da ɗaya da neman tayar da hatsaniya.

Ƙaramar Hukumar Kibiya

Mai bayyana sakamakon zaɓe shi ne: Dr Ghali Saidu

Jumullar masu kaɗa ƙuri’a da aka yi wa rijista: 77,929

Yawan waɗanda aka tantance: 28,228

Abin da kowace jam’iyya ta samu:

APC – 10,283

LP – 70

NNPP – 16,331

PDP – 753

Jumullar ƙuri’u masu kyau: 27,648

Yawan waɗanda suka lalace : 419

Jumullar ƙuri’un da aka kaɗa : 28,067

An soke sakamako biyar saboda zaɓe fiye da sau ɗaya da neman tayar da hatsaniya.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Yan Bindiga Sun Hallaka Mutane 10 a Jihar BenueNMDPRA ta Gargaɗi Gidajen Man Kan Sayar da Farashin FeturNECO: ɗalibai 35 na Hannun Ƴan Bindiga - Ƴan Sanda Fasinjoji 18 Sun Mutu a Hatsarin Mota Yayin Dawowa Daga LegasGwamnatin Najeriya ta ƙudiri Anyiar Tara N2.5trn Daga Kuɗaɗen Shiga a 2026Wanda ya Kafa PRNigeria ya Nufi Kotu Don Daukaka Kara Kan Watsi da Karar ₦1bn da ya Shigar Kan NIPSSObi ya yi Tsokaci Game da Hukuncin da Kotu ta yi na Soke Rijistar Jam'iyyar NDC Soke Rijistar NDC Murƙushe Dimokuraɗiyya ne - PDPAn Gurfanar da ƙarin Mutane 17 kan Kashe Matar Aure a Jihar KadunaCutar Tamowa: Gwamnatin Kebbi ta Karyata Rahoton MSF Kan Mutuwar ƙananan  Yara a JiharJam'iyyar NDC ta Magantu Bayan Kotu ta Soke Rijistar taAbinda Ke Haddasa Matsalolin Tsaro a Jihar mu - Gwamnan Ahmed Aliyu Babban Bankin Najeriya ya Umarci Bankuna da su Rufe Asusun Mutane da Ake Zargin da Tallafawa Ta'addaci Sunayen Mutane 6 da Kamfanonin Canji 3 da Ake Zargin da Tallafa wa Ta'addaci a Najeriya Mun Ceto Mutane 47 Daga Hannun Mayaƙan ISWAP - Rundunar Sojin Najeriya
X whatsapp