Home Labarai Dan Takarar APC a Jihar kano ya kada Kuri’a a mazabar sa

Dan Takarar APC a Jihar kano ya kada Kuri’a a mazabar sa

Dan takarar gwamnan jihar Kano na jam’iyyar APC Dr Nasiru Yusuf Gawuna ya kaɗa ƙuri’ar a akwatinsa mai lamba 041 a mazabar Gawuna da ke ƙaramar hukumar Nasarawa ta jihar Kano.

Dakta Nasiru Yusuf Gawuna shi ne mataimakin gwamnan jihar Kano, kuma yake yi wa jam’iyyar APC mai mulkin jihar takarar kujerar gwamna.

Har wayau kuma a wata rumfar zaɓe mai lamba 47 da ke Hausawa a karamar hukumar tarauni a jihar Kano an sami tsaikon  harya zuwa ƙarfe 9 na safe mai kaɗa ƙuri’a ɗaya ce kawai ta bayyana a rumfar.

Ita ma ta ce sai da ta yi tafiyar tsawon kilomita huɗu kafin isa rumfar zaɓen kasancewar babu abin hawa.

PRNigeria Hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mutane 6 Sun Rasu 4 Sun Jilkata Sanadiyyar Tsawa a Jihar AdamawaMatatar Dangote ta Dakatar da Amfani da Naira Wajen Sayar da Man FeturZaɓen 2027: Jam'iyyar ADC ta Mayar da Martani kan Hukuncin Kotu Akwai Yiwuwar ba zan kai Lokacin Zaɓen 2027 ba - ObiHukuncin da Kotu ta Yanke wa Direban Keke Napep Kan Aikata Fyaɗeɓata Sunan Gwamnatin Katsina: Kotu ta buƙaci Ƴan Sanda su Tsare Dr Kurfi Gwamnonin Arewacin Najeriya sun Kafa Gidauniyar Yaƙi da Matsalar TsaroGwamnatin Tarayya ba ta Yanke Hukuncin Sauya Kayan NYSC ba - Ministan MatasaJuyin Mulki: DSS ta Gurfanar da Mutane 5 kan ɓoye Timipre Sylva Ƴan Bindiga Sun Kashe Mutane 2 Tare da Limami a Jihar Sokoto Dakarun Soji Sun Bankaɗo Wajen ƙera da Rarraba Bindigogi ga Ƴan Ta'addaJami'an DSS Sun Kama Tsohon Ministan Kimiyya da Fasaha, Uche NnajiYan Bindiga Sun Hallaka Mutane 10 a Jihar BenueNMDPRA ta Gargaɗi Gidajen Man da ba su Rage Farashi ba NECO: ɗalibai 35 na Hannun Ƴan Bindiga - Ƴan Sanda 
X whatsapp