Home Labarai Gwamnatin Nijeriya ta ayyana ranar fara kidaya

Gwamnatin Nijeriya ta ayyana ranar fara kidaya

Hukumar wayar da kan jama’a ta Najeriya ta ce ranar 3 ga watan Mayu za a fara ƙidayar mutane da kuma ta gidaje.

Cikin wata tattaunawa da ya yi da kamfanmin dillancin labarai na Najeriya, babban daraktan hukumar Garba Abari ne ya bayyana hakan, yana cewa za a yi ƙidayar tsakanin 3 zuwa 5 ga watan na Mayu.

A watan Afrilun 2022 ne, gwamnatin Najeriya ta sanar da cewa za ta shirya ƙidaya da zarar an kammala zaɓuka.

Abari ya ce babu wanda za a bari a baya a wannan aiki, kama daga matan gida da magidanta da yara da sauran mutane.

Ya ce tun farko an samu sauyin lokacin da aka sa ne, biyo bayan ɗage zaɓen gwamnoni da aka yi a Najeriya.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Shin AtikuObi Zasu Iya Tsige TinubuShettima a 2027? Daga Yushau A. ShuaibYadda Shari'ar Masarautar Kano ke Ci gaba da Wakana a Kotun ta ƙoliTawagar Amurka na Shirin Tafiya Pakistan Domin Tattaunawar Sulhu da IranDole Najeriya ta Samu Tsaro ta Kowane Hali - Babban Hafsan TsaroChelsea da Newcastle na Harin Coulibaly, Liverpool na Neman Siyan Marcos SensiBadaƙalar $1.3m: Kotu ta ba EFCC izinin Kama Tsohuwar Ministar jin ƙan Najeriya Sadiya FarouqRaphinha ya Magantu kan Fitar da ƙungiyarsa da aka yi Daga Champion LigRundunar sojin Najeriya ta Musanta bai wa Tsofaffin Mayaƙan Boko Haram MakamaiGwamnatin Tarayya ta Sauya Zarge-Zargen da ta ke yi wa MalamiAn Binne Birgediya Janar Braimah da Sauran Sojojin da Boko Haram ta KasheYaƙin Iran: Hauhawar farashin Kaya a Najeriya ya ƙaruAdadin Matasa 'Yan kwaya da Muka Kama a Shekara 5 - NDLEAJam'iyyar ADC ta Kori Nafi'u Bala GombeRigakafin ƙyanda ya Ceci Yara Miliyan 20 a Afirka - Hukumar Lafiya ta Duniya2027 Ita ce Dama ta ƙarshe da zan Fito Takara - Atiku
X whatsapp