Home Labarai An samu karin mutane 142 da zazzabin Lassa ya hallaka a Najeriya

An samu karin mutane 142 da zazzabin Lassa ya hallaka a Najeriya

Hukumar dakile cutuka masu yaduwa ta Najeriya, ta ce cikin kasa da watanni uku, an samu rahoton mutane 784 da suka kamu da zazzabin Lassa, inda mutum 142 suka mutu a jihohin kasar 23.

Hukumar ta bayyana hakan ne a shafinta na yanar gizo, inda ta ce an samu rahoton mutanen da suka kamu da cutar ne, daga watan Janairun 2023 zuwa yanzu.

Haka kuma an samu rahoton bullar cutar ne a jihohin Edo, Ondo, Ebonyi, Bauchi, Taraba, Benue, Rivers, Plateau, da kuma Nasarawa.

NCDC ta ce a jimilla daga mako na 1 zuwa mako na 11, a 2023, an samu rahoton mutuwar mutane 142 daidai da kashi 18.1 cikin 100 wanda ya yi kasa da kashi 18.7 na shekarar 2022.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Fasinjoji 18 Sun Mutu a Hatsarin Mota Yayin Dawowa Daga LegasGwamnatin Najeriya ta ƙudiri Anyiar Tara N2.5trn Daga Kuɗaɗen Shiga a 2026Wanda ya Kafa PRNigeria ya Nufi Kotu Don Daukaka Kara Kan Watsi da Karar ₦1bn da ya Shigar Kan NIPSSObi ya yi Tsokaci Game da Hukuncin da Kotu ta yi na Soke Rijistar Jam'iyyar NDC Soke Rijistar NDC Murƙushe Dimokuraɗiyya ne - PDPAn Gurfanar da ƙarin Mutane 17 kan Kashe Matar Aure a Jihar KadunaCutar Tamowa: Gwamnatin Kebbi ta Karyata Rahoton MSF Kan Mutuwar ƙananan  Yara a JiharJam'iyyar NDC ta Magantu Bayan Kotu ta Soke Rijistar taAbinda Ke Haddasa Matsalolin Tsaro a Jihar mu - Gwamnan Ahmed Aliyu Babban Bankin Najeriya ya Umarci Bankuna da su Rufe Asusun Mutane da Ake Zargin da Tallafawa Ta'addaci Sunayen Mutane 6 da Kamfanonin Canji 3 da Ake Zargin da Tallafa wa Ta'addaci a Najeriya Mun Ceto Mutane 47 Daga Hannun Mayaƙan ISWAP - Rundunar Sojin NajeriyaSanatocin za su Fara Duba ƙudirin  Kafa ƴan Sandan Jihohi Ranar Laraba - AkpabioMatakin da Amurka ta ɗauka na Cire Tallafin Cutar HIV a Afirka ta Kudu Zai Janyo Asarar Rayuka - MDDAn Gurfanar da Mutane 24 Bisa Zargin Kashe Matar Aure a Maraban Jos
X whatsapp