Home DUNIYA Mata masu juna biyu sama da 80,000 ke mutuwa duk shekara a...

Mata masu juna biyu sama da 80,000 ke mutuwa duk shekara a Najeriya – UNICEF

Wannan na zuwa ne, yayin da hukumomin lafiya na duniya ke ci gaba da jan hankalin kasashe, musamman masu tasowa muhimmancin inganta shirin kula da lafiyar mata masu juna biyu.

Majalisar Duniya ta ce rayuwar mata masu juna biyu, ko kuma yayin haihuwa na cikin matukar hadarin gaske a nahiyar Afirka, don haka ana bukatar samar da wani shiri na musamman da zai magance wannan matsala.

A cewar UNICEF, mata 225 ne ke mutuwa a kowace rana a Najeriya, sakamakon mace-macen mata masu juna biyu ko kuma yayin haihuwa, inda suke neman hukumomi su dauki matakin gaggawa don dakile wannan matsala.

Masana kiwon lafiya na danganta mace-macen mata masu juna biyu ko kuma yayin haihuwa na da nasaba ne da sakaci zuwa duba lafiyarsu a lokacin da ya dace, yayin da wasu kuma ke fama da rashin cibiyoyin kula da lafiya a yankunan su.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Fasinjoji 18 Sun Mutu a Hatsarin Mota Yayin Dawowa Daga LegasGwamnatin Najeriya ta ƙudiri Anyiar Tara N2.5trn Daga Kuɗaɗen Shiga a 2026Wanda ya Kafa PRNigeria ya Nufi Kotu Don Daukaka Kara Kan Watsi da Karar ₦1bn da ya Shigar Kan NIPSSObi ya yi Tsokaci Game da Hukuncin da Kotu ta yi na Soke Rijistar Jam'iyyar NDC Soke Rijistar NDC Murƙushe Dimokuraɗiyya ne - PDPAn Gurfanar da ƙarin Mutane 17 kan Kashe Matar Aure a Jihar KadunaCutar Tamowa: Gwamnatin Kebbi ta Karyata Rahoton MSF Kan Mutuwar ƙananan  Yara a JiharJam'iyyar NDC ta Magantu Bayan Kotu ta Soke Rijistar taAbinda Ke Haddasa Matsalolin Tsaro a Jihar mu - Gwamnan Ahmed Aliyu Babban Bankin Najeriya ya Umarci Bankuna da su Rufe Asusun Mutane da Ake Zargin da Tallafawa Ta'addaci Sunayen Mutane 6 da Kamfanonin Canji 3 da Ake Zargin da Tallafa wa Ta'addaci a Najeriya Mun Ceto Mutane 47 Daga Hannun Mayaƙan ISWAP - Rundunar Sojin NajeriyaSanatocin za su Fara Duba ƙudirin  Kafa ƴan Sandan Jihohi Ranar Laraba - AkpabioMatakin da Amurka ta ɗauka na Cire Tallafin Cutar HIV a Afirka ta Kudu Zai Janyo Asarar Rayuka - MDDAn Gurfanar da Mutane 24 Bisa Zargin Kashe Matar Aure a Maraban Jos
X whatsapp