Home Labarai Hukumomin dake karkashin Ma’aikatar cikin Gida sun koka bisa rashin karin Albashi

Hukumomin dake karkashin Ma’aikatar cikin Gida sun koka bisa rashin karin Albashi

Hukumomin dake karkashin ma’aikatar cikin gida, wanda suka hadar da *NIS, NSCDC, FFS da NCS* sun koka kan yadda maganar karin albashinsu taki ci taki cinyewa, inda suke korafin cewa rayuwar tana musu wahala musamman duba da yadda sauran jami’ai yan uwansu, kamar Police, Custom, DSS da EFCC, sukayi musu fintinkau a harkar albashi, jamian sunce an dade ana ja musu rai akan karin, yayin da ko yaushe ake nuna musu yau ko gobe, a haka suka shafe tsawon shekaru biyu (2) da wani abu suna jiran gawon shanu, a baya-bayannan ne, daf da karewar shekarar 2022 akayi zama da hukumar kudi da tsare-tsare (ministry of finance) akan yadda zaa daidaita albashin nasu da hukumar yansanda, har aka fitar da jawabai kan cewa, zaa biyasu sabon tsarin albashin da yake dauke da karin kaso 40% na albashin nasu a karshen December, ta 2022, sannan a watan January kuma zaa biyasu arreas na wata 3, amma dai har yanzu shiru sukeji kamar an shuka dusa, bayan haka yanzu akayi maganar karin albashi ga ma’aikatan gwamnatin tarayya, a karshen watan Aprilu, se gashi shima Karin ya bayyana babu wadannan jami’ai.

#Shin lefine ka zama a karkashin ita wannan ministry

#shin lefine kazama dan kasa na gari
#ko aikin nasune bashi da muhimmanci ga alumma ko ga gwamnatin tarayya.

Akarshe muna rokon gwamnati da ta duba alamarin wadannan jami’ai masu yi mata hidima babu dare babu rana.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mayaƙan Lakurawa Sun Kashe Sojoji 7 a SokotoAn faɗa wa Shugaba Tinubu Cewa Ina Kitsa Yadda Zan Kashe Shi - ShettimaRundunar 'Yan Sandan Najeriya ta Ceto ƴan Mali 30 Daga Hannun Masu Safarar MutaneMun Kashe Mayaƙan ISIS 175 - Rundunar Sojin NajeriyaFarfesa Pantami ya Janye Daga Takarar Gwamnan Jihar GombeKishiya: Tsakanin ONSA na Ribadu da Tsaron Gida Famadewa Daga Yushau A. ShuaibZaben Fidda Gwani: An Harbe Mutum a Jihar PlateauRundunar 'Yan Sanda ta Tabbatar Kashe Jami'anta 17 a YobeSatar Kayayyakin Banki: An Kama Mutane Huɗu a Jihar Gombe'Yan Bindiga Sun Sace Basarake Tare da Mata 2 a KatsinaJami'an Kwastam Biyu sun Rasa Ransu a Fafatawa da LakurawaMatar Aure ta Zuba wa Kishiyarta da 'Ya'yanta Biyu Fetur Tare da Banka Musu Wuta a KanoIna da ƴancin Mu'amala da Kowa ba Tare da La'akari da Jam'iyya ba - WikeAdadin Masu Fama da Cutar Tamowa na ƙaruwa a Najeriya - MSFGwamnatin Yobe ta Sha Alwashin Kawo ƙarshen Hare-Haren Boko Haram
X whatsapp