Home Labarai Hukumomin dake karkashin Ma’aikatar cikin Gida sun koka bisa rashin karin Albashi

Hukumomin dake karkashin Ma’aikatar cikin Gida sun koka bisa rashin karin Albashi

Hukumomin dake karkashin ma’aikatar cikin gida, wanda suka hadar da *NIS, NSCDC, FFS da NCS* sun koka kan yadda maganar karin albashinsu taki ci taki cinyewa, inda suke korafin cewa rayuwar tana musu wahala musamman duba da yadda sauran jami’ai yan uwansu, kamar Police, Custom, DSS da EFCC, sukayi musu fintinkau a harkar albashi, jamian sunce an dade ana ja musu rai akan karin, yayin da ko yaushe ake nuna musu yau ko gobe, a haka suka shafe tsawon shekaru biyu (2) da wani abu suna jiran gawon shanu, a baya-bayannan ne, daf da karewar shekarar 2022 akayi zama da hukumar kudi da tsare-tsare (ministry of finance) akan yadda zaa daidaita albashin nasu da hukumar yansanda, har aka fitar da jawabai kan cewa, zaa biyasu sabon tsarin albashin da yake dauke da karin kaso 40% na albashin nasu a karshen December, ta 2022, sannan a watan January kuma zaa biyasu arreas na wata 3, amma dai har yanzu shiru sukeji kamar an shuka dusa, bayan haka yanzu akayi maganar karin albashi ga ma’aikatan gwamnatin tarayya, a karshen watan Aprilu, se gashi shima Karin ya bayyana babu wadannan jami’ai.

#Shin lefine ka zama a karkashin ita wannan ministry

#shin lefine kazama dan kasa na gari
#ko aikin nasune bashi da muhimmanci ga alumma ko ga gwamnatin tarayya.

Akarshe muna rokon gwamnati da ta duba alamarin wadannan jami’ai masu yi mata hidima babu dare babu rana.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
HURIWA ta Soki Ƴan Sanda da NDPC Kan Jinkirin Binciken Zargin Kutse da aka yi wa Bayanan NIPSS da ya Shafi Jami’in Sojan RuwaƳa'yan El-Rufai Sun Shiga Rikici Yayin da Bashir ya Zargi Bello da Shan Muggan Kwayoyi da Cin Amanar suTsaro, Fafutuka da Nauyin Tabbatarwa Daga Mukhtar Ya’u MadobiONSA ta Fitar da Faɗakarwar Tsaro, ta Bukaci Ƴan Najeriya su ƙara Yawan Tsawaita TsaroHukumar DSS ta Dakatar da Shari'ar Sowore Kan Laifukan Intanet Har Sai Bayan Zaben Shugaban Kasa na 2027Gwarzo ya ba da Gudummuwar ₦10m ga Horarwa na Musamman na PRNigeria Bayan ya ba da Gidansa na Abuja Don Cibiyar Koyon Aikin Jarida2027: Bayan Takardu da Sauran Tsoffin Maganganu Marasa Amfani, ‘Yan Najeriya Sun Cancanci Kamfen Din da Ya Dace Da Matsaloli  Daga Kabir AkintayoGwamnati Tarayya ta Bayyana Bas 100 Masu Amfani da Wutar Lantarki Don Rage Wa Ma’aikatan Gwamnati Matsalar SufuriƳan Ta’adda na Amfani da Kafafen Sada Zumunta da Dandamalin Aikin Tura Kuɗi Don Tallafa Wa Ayyukansu — BukartiBinciken Gaskiya na PRNigeria: Ta Karyata Da’awar Tony Elumelu ta Cewa An yi Satar Man Fetur Kashi 97% Kafin Zamanin TinubuMeyasa Mutuwar Bazata Take Daukar Masu Alheri ta Bar Mugaye ? Na Yushau A. ShuaibSojoji Sun Kama Bindigar AK-103 Da Aka Boye a Cikin Jakar Gero, Sun Kama Mutum Uku A ZamfaraSojoji Sun Kama Shahararren Shugaban Ƴan Bindiga, 'Sanusi Maigilas' a Dajin Katsina2027: Yadda Zan Magance Rashin Tsaro, In Magance Matsalolin Tattalin Arziki da Zamantakewa a Kwara — Zakari MohammedLabarin NIPSS Mai Damuwa: Lokacin da Jami'in Sojan Ruwa Ya Cin Zarafin Mawallafi Daga Nuhu Mohammed
X whatsapp