Home SIYASA Gwamnan Jihar kano ya yi nadin mukamai na farko

Gwamnan Jihar kano ya yi nadin mukamai na farko

Zababben Gwamnan jihar kano Abba Kabir Yusuf ya yayi nadin mukamai na farko bayan ya amshi rantsuwar kama aiki.

Wannan na kunshe ta cikin wata sanarwa da Sunusi Bature Dawakin Tofa ya fita a madadin Gwamnan mai dauke da kwanan watan 29 ga watan Mayun 2023.

Sanarwar tace zababben Gwamnan jihar kano Alhaji Abba Kabir Yusuf ya n farin cikin sanar da Al’umma wadannan sabbin nade – nade da suka hadar da

1. Hon. Shehu Wada Sagagi, matsayin shugaban Ma’aikatar fadar Gwamnatin kano.

2. Abdullahi Baffa Bichi, PhD matsayin Sakataren. Gwamnatin Jihar kano ya

3. Dr. Farouq Kurawa
Matsayin babban sakataren na musamman ga Gwamnan jihar kano.

4. Hon. Abdullahi Ibrahim Rogo, matsayin shugaban masu tarar baki (Chief Protocol)

5. Sanusi Bature Dawakin Tofa, Sakataren yada labaran gwamnan kano.

Sanarwar tace nadin ya fara aiki daga ranar 29 ga watan Mayun, 2023.

PRNigeria hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mutane 200 Sun Mutu Sakomakon Girgizar ƙasar a ColombiaShahararren Mawaƙin Najeriya, Davido ya Rubuta wa Trump Wasiƙa Kan Zaɓen Jihar OsunHukumar NHRC ta Buƙaci a Kama Malamin Addinin, Sheikh JingirRundunar sojin Najeriya ta Daƙile Shirin Ƴan Bindiga a FilatoJami'an Ƴan Sanda 10 Sun Mutu Yayin Artabu da Ƴan Bindiga a Jihar KebbiAn Naɗa ɗan Najeriya Gidado Shuaib Wakilin Matasa na IPRA-UN Gabanin GWAEFCC da "Wuce Gona da Iri" da Tambayar 2027: Shin ana Rudar da Tinubu ta Hanyar Mutanen da ke Kewaye da Shi ? Daga Yushau A. ShuaibAn Samu Gawar Yara 3 da guda 1 a Sume a Gidan Mai Maganin GargajiyaMene ne Ainihin Abin da ya faru Aka Rufe Asusun Bankunan Gwamnatin Osun ?Jami'an Tsaro Sun Ceto Mutane 308 a Jihohin Arewacin Najeriya An Kama Mutane 6 da Ake Zargin da Taimaka wa Mayaƙan ISWAP a Jihar BornoZaɓen 2027: PDP ta Miƙa Sunan Jonathan ga INEC a Matsayin ɗan Takararta na Shugaban ƙasaIyanen Babban Jami'in Kula da Harkokin Kuɗaɗen ƙungiyar ISWAP Sun Miƙa Wuya ga SojojiAna Zargin Mayaƙan Boko Haram da Kashe Sojojin Nijar 14Gombe 2027: Malamai da Mambobin APC Sun yi Allah-wadai da Sukar Rarara ga Pantami
X whatsapp