Home SIYASA Gwamnan Jihar kano ya yi nadin mukamai na farko

Gwamnan Jihar kano ya yi nadin mukamai na farko

Zababben Gwamnan jihar kano Abba Kabir Yusuf ya yayi nadin mukamai na farko bayan ya amshi rantsuwar kama aiki.

Wannan na kunshe ta cikin wata sanarwa da Sunusi Bature Dawakin Tofa ya fita a madadin Gwamnan mai dauke da kwanan watan 29 ga watan Mayun 2023.

Sanarwar tace zababben Gwamnan jihar kano Alhaji Abba Kabir Yusuf ya n farin cikin sanar da Al’umma wadannan sabbin nade – nade da suka hadar da

1. Hon. Shehu Wada Sagagi, matsayin shugaban Ma’aikatar fadar Gwamnatin kano.

2. Abdullahi Baffa Bichi, PhD matsayin Sakataren. Gwamnatin Jihar kano ya

3. Dr. Farouq Kurawa
Matsayin babban sakataren na musamman ga Gwamnan jihar kano.

4. Hon. Abdullahi Ibrahim Rogo, matsayin shugaban masu tarar baki (Chief Protocol)

5. Sanusi Bature Dawakin Tofa, Sakataren yada labaran gwamnan kano.

Sanarwar tace nadin ya fara aiki daga ranar 29 ga watan Mayun, 2023.

PRNigeria hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Fasinjoji 18 Sun Mutu a Hatsarin Mota Yayin Dawowa Daga LegasGwamnatin Najeriya ta ƙudiri Anyiar Tara N2.5trn Daga Kuɗaɗen Shiga a 2026Wanda ya Kafa PRNigeria ya Nufi Kotu Don Daukaka Kara Kan Watsi da Karar ₦1bn da ya Shigar Kan NIPSSObi ya yi Tsokaci Game da Hukuncin da Kotu ta yi na Soke Rijistar Jam'iyyar NDC Soke Rijistar NDC Murƙushe Dimokuraɗiyya ne - PDPAn Gurfanar da ƙarin Mutane 17 kan Kashe Matar Aure a Jihar KadunaCutar Tamowa: Gwamnatin Kebbi ta Karyata Rahoton MSF Kan Mutuwar ƙananan  Yara a JiharJam'iyyar NDC ta Magantu Bayan Kotu ta Soke Rijistar taAbinda Ke Haddasa Matsalolin Tsaro a Jihar mu - Gwamnan Ahmed Aliyu Babban Bankin Najeriya ya Umarci Bankuna da su Rufe Asusun Mutane da Ake Zargin da Tallafawa Ta'addaci Sunayen Mutane 6 da Kamfanonin Canji 3 da Ake Zargin da Tallafa wa Ta'addaci a Najeriya Mun Ceto Mutane 47 Daga Hannun Mayaƙan ISWAP - Rundunar Sojin NajeriyaSanatocin za su Fara Duba ƙudirin  Kafa ƴan Sandan Jihohi Ranar Laraba - AkpabioMatakin da Amurka ta ɗauka na Cire Tallafin Cutar HIV a Afirka ta Kudu Zai Janyo Asarar Rayuka - MDDAn Gurfanar da Mutane 24 Bisa Zargin Kashe Matar Aure a Maraban Jos
X whatsapp