Home SIYASA Gwamnan Jihar kano ya yi nadin mukamai na farko

Gwamnan Jihar kano ya yi nadin mukamai na farko

Zababben Gwamnan jihar kano Abba Kabir Yusuf ya yayi nadin mukamai na farko bayan ya amshi rantsuwar kama aiki.

Wannan na kunshe ta cikin wata sanarwa da Sunusi Bature Dawakin Tofa ya fita a madadin Gwamnan mai dauke da kwanan watan 29 ga watan Mayun 2023.

Sanarwar tace zababben Gwamnan jihar kano Alhaji Abba Kabir Yusuf ya n farin cikin sanar da Al’umma wadannan sabbin nade – nade da suka hadar da

1. Hon. Shehu Wada Sagagi, matsayin shugaban Ma’aikatar fadar Gwamnatin kano.

2. Abdullahi Baffa Bichi, PhD matsayin Sakataren. Gwamnatin Jihar kano ya

3. Dr. Farouq Kurawa
Matsayin babban sakataren na musamman ga Gwamnan jihar kano.

4. Hon. Abdullahi Ibrahim Rogo, matsayin shugaban masu tarar baki (Chief Protocol)

5. Sanusi Bature Dawakin Tofa, Sakataren yada labaran gwamnan kano.

Sanarwar tace nadin ya fara aiki daga ranar 29 ga watan Mayun, 2023.

PRNigeria hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Shin AtikuObi Zasu Iya Tsige TinubuShettima a 2027? Daga Yushau A. ShuaibYadda Shari'ar Masarautar Kano ke Ci gaba da Wakana a Kotun ta ƙoliTawagar Amurka na Shirin Tafiya Pakistan Domin Tattaunawar Sulhu da IranDole Najeriya ta Samu Tsaro ta Kowane Hali - Babban Hafsan TsaroChelsea da Newcastle na Harin Coulibaly, Liverpool na Neman Siyan Marcos SensiBadaƙalar $1.3m: Kotu ta ba EFCC izinin Kama Tsohuwar Ministar jin ƙan Najeriya Sadiya FarouqRaphinha ya Magantu kan Fitar da ƙungiyarsa da aka yi Daga Champion LigRundunar sojin Najeriya ta Musanta bai wa Tsofaffin Mayaƙan Boko Haram MakamaiGwamnatin Tarayya ta Sauya Zarge-Zargen da ta ke yi wa MalamiAn Binne Birgediya Janar Braimah da Sauran Sojojin da Boko Haram ta KasheYaƙin Iran: Hauhawar farashin Kaya a Najeriya ya ƙaruAdadin Matasa 'Yan kwaya da Muka Kama a Shekara 5 - NDLEAJam'iyyar ADC ta Kori Nafi'u Bala GombeRigakafin ƙyanda ya Ceci Yara Miliyan 20 a Afirka - Hukumar Lafiya ta Duniya2027 Ita ce Dama ta ƙarshe da zan Fito Takara - Atiku
X whatsapp