Home SIYASA Gwamnan Jihar kano ya yi nadin mukamai na farko

Gwamnan Jihar kano ya yi nadin mukamai na farko

Zababben Gwamnan jihar kano Abba Kabir Yusuf ya yayi nadin mukamai na farko bayan ya amshi rantsuwar kama aiki.

Wannan na kunshe ta cikin wata sanarwa da Sunusi Bature Dawakin Tofa ya fita a madadin Gwamnan mai dauke da kwanan watan 29 ga watan Mayun 2023.

Sanarwar tace zababben Gwamnan jihar kano Alhaji Abba Kabir Yusuf ya n farin cikin sanar da Al’umma wadannan sabbin nade – nade da suka hadar da

1. Hon. Shehu Wada Sagagi, matsayin shugaban Ma’aikatar fadar Gwamnatin kano.

2. Abdullahi Baffa Bichi, PhD matsayin Sakataren. Gwamnatin Jihar kano ya

3. Dr. Farouq Kurawa
Matsayin babban sakataren na musamman ga Gwamnan jihar kano.

4. Hon. Abdullahi Ibrahim Rogo, matsayin shugaban masu tarar baki (Chief Protocol)

5. Sanusi Bature Dawakin Tofa, Sakataren yada labaran gwamnan kano.

Sanarwar tace nadin ya fara aiki daga ranar 29 ga watan Mayun, 2023.

PRNigeria hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
HURIWA ta Soki Ƴan Sanda da NDPC Kan Jinkirin Binciken Zargin Kutse da aka yi wa Bayanan NIPSS da ya Shafi Jami’in Sojan RuwaƳa'yan El-Rufai Sun Shiga Rikici Yayin da Bashir ya Zargi Bello da Shan Muggan Kwayoyi da Cin Amanar suTsaro, Fafutuka da Nauyin Tabbatarwa Daga Mukhtar Ya’u MadobiONSA ta Fitar da Faɗakarwar Tsaro, ta Bukaci Ƴan Najeriya su ƙara Yawan Tsawaita TsaroHukumar DSS ta Dakatar da Shari'ar Sowore Kan Laifukan Intanet Har Sai Bayan Zaben Shugaban Kasa na 2027Gwarzo ya ba da Gudummuwar ₦10m ga Horarwa na Musamman na PRNigeria Bayan ya ba da Gidansa na Abuja Don Cibiyar Koyon Aikin Jarida2027: Bayan Takardu da Sauran Tsoffin Maganganu Marasa Amfani, ‘Yan Najeriya Sun Cancanci Kamfen Din da Ya Dace Da Matsaloli  Daga Kabir AkintayoGwamnati Tarayya ta Bayyana Bas 100 Masu Amfani da Wutar Lantarki Don Rage Wa Ma’aikatan Gwamnati Matsalar SufuriƳan Ta’adda na Amfani da Kafafen Sada Zumunta da Dandamalin Aikin Tura Kuɗi Don Tallafa Wa Ayyukansu — BukartiBinciken Gaskiya na PRNigeria: Ta Karyata Da’awar Tony Elumelu ta Cewa An yi Satar Man Fetur Kashi 97% Kafin Zamanin TinubuMeyasa Mutuwar Bazata Take Daukar Masu Alheri ta Bar Mugaye ? Na Yushau A. ShuaibSojoji Sun Kama Bindigar AK-103 Da Aka Boye a Cikin Jakar Gero, Sun Kama Mutum Uku A ZamfaraSojoji Sun Kama Shahararren Shugaban Ƴan Bindiga, 'Sanusi Maigilas' a Dajin Katsina2027: Yadda Zan Magance Rashin Tsaro, In Magance Matsalolin Tattalin Arziki da Zamantakewa a Kwara — Zakari MohammedLabarin NIPSS Mai Damuwa: Lokacin da Jami'in Sojan Ruwa Ya Cin Zarafin Mawallafi Daga Nuhu Mohammed
X whatsapp