Home Labarai Sabon Gwamnan kano ya fara Rusau

Sabon Gwamnan kano ya fara Rusau

Zababben gwamnan jihar Kano Engr Abba Kabir Yusuf ya jagoranci rushe wasu gine gine da aka yi a kewayen filin sukuwa dake unguwar Nassarawa.

Abba Kabir da sauran mukarraban gwamnati Hadi da jami’an tsaro sun Isa wajen ne da misalin karfe 1 da minti 30 na Daren Asabar, Kuma an rushe wasu muhimman sassa na gine-ginen Nan take.

Idan za’a iya tuna tun bayan samun Nasara a zaben gwamnoni na 2023 Gwamnan kanon ya shawarci masu gine gine a filayen gwamnatin jihar dasu dakata.

Sai dai ana kallon wannan aiki kai tsaye wani mataki ne na dawo da dukiyoyin gwamnatin da aka sayar ba bisa ka’ida ba.

PRNigeria hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Shin AtikuObi Zasu Iya Tsige TinubuShettima a 2027? Daga Yushau A. ShuaibYadda Shari'ar Masarautar Kano ke Ci gaba da Wakana a Kotun ta ƙoliTawagar Amurka na Shirin Tafiya Pakistan Domin Tattaunawar Sulhu da IranDole Najeriya ta Samu Tsaro ta Kowane Hali - Babban Hafsan TsaroChelsea da Newcastle na Harin Coulibaly, Liverpool na Neman Siyan Marcos SensiBadaƙalar $1.3m: Kotu ta ba EFCC izinin Kama Tsohuwar Ministar jin ƙan Najeriya Sadiya FarouqRaphinha ya Magantu kan Fitar da ƙungiyarsa da aka yi Daga Champion LigRundunar sojin Najeriya ta Musanta bai wa Tsofaffin Mayaƙan Boko Haram MakamaiGwamnatin Tarayya ta Sauya Zarge-Zargen da ta ke yi wa MalamiAn Binne Birgediya Janar Braimah da Sauran Sojojin da Boko Haram ta KasheYaƙin Iran: Hauhawar farashin Kaya a Najeriya ya ƙaruAdadin Matasa 'Yan kwaya da Muka Kama a Shekara 5 - NDLEAJam'iyyar ADC ta Kori Nafi'u Bala GombeRigakafin ƙyanda ya Ceci Yara Miliyan 20 a Afirka - Hukumar Lafiya ta Duniya2027 Ita ce Dama ta ƙarshe da zan Fito Takara - Atiku
X whatsapp