Home Labarai Sabon Gwamnan kano ya fara Rusau

Sabon Gwamnan kano ya fara Rusau

Zababben gwamnan jihar Kano Engr Abba Kabir Yusuf ya jagoranci rushe wasu gine gine da aka yi a kewayen filin sukuwa dake unguwar Nassarawa.

Abba Kabir da sauran mukarraban gwamnati Hadi da jami’an tsaro sun Isa wajen ne da misalin karfe 1 da minti 30 na Daren Asabar, Kuma an rushe wasu muhimman sassa na gine-ginen Nan take.

Idan za’a iya tuna tun bayan samun Nasara a zaben gwamnoni na 2023 Gwamnan kanon ya shawarci masu gine gine a filayen gwamnatin jihar dasu dakata.

Sai dai ana kallon wannan aiki kai tsaye wani mataki ne na dawo da dukiyoyin gwamnatin da aka sayar ba bisa ka’ida ba.

PRNigeria hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mayaƙan Lakurawa Sun Kashe Sojoji 7 a SokotoAn faɗa wa Shugaba Tinubu Cewa Ina Kitsa Yadda Zan Kashe Shi - ShettimaRundunar 'Yan Sandan Najeriya ta Ceto ƴan Mali 30 Daga Hannun Masu Safarar MutaneMun Kashe Mayaƙan ISIS 175 - Rundunar Sojin NajeriyaFarfesa Pantami ya Janye Daga Takarar Gwamnan Jihar GombeKishiya: Tsakanin ONSA na Ribadu da Tsaron Gida Famadewa Daga Yushau A. ShuaibZaben Fidda Gwani: An Harbe Mutum a Jihar PlateauRundunar 'Yan Sanda ta Tabbatar Kashe Jami'anta 17 a YobeSatar Kayayyakin Banki: An Kama Mutane Huɗu a Jihar Gombe'Yan Bindiga Sun Sace Basarake Tare da Mata 2 a KatsinaJami'an Kwastam Biyu sun Rasa Ransu a Fafatawa da LakurawaMatar Aure ta Zuba wa Kishiyarta da 'Ya'yanta Biyu Fetur Tare da Banka Musu Wuta a KanoIna da ƴancin Mu'amala da Kowa ba Tare da La'akari da Jam'iyya ba - WikeAdadin Masu Fama da Cutar Tamowa na ƙaruwa a Najeriya - MSFGwamnatin Yobe ta Sha Alwashin Kawo ƙarshen Hare-Haren Boko Haram
X whatsapp