Home Labarai Tinubu zaije kasar Faransa domin halartar taron tattalin arzikin duniya

Tinubu zaije kasar Faransa domin halartar taron tattalin arzikin duniya

Shugaban Nijeriya Bola Ahmed Tinubu zai bar Najeriya a ranar alhamis zuwa Faransa domin halartar wani taron musamman kan sabuwar yarjejeniyar hada hadar kudade ta duniya.
Taron na kwanaki biyu, zai maida hankali ne kan yadda za’a fitar da sabbin dabaru musamman ga kasashen dake fuskantar matsalolin kasafin kudi na gajeren zango.

Mashawarci na musamman ga shugaban kasar kan harkokin sadarwa shine ya bayyana batun balaguron shugaban kasar a wani jawabi daya fitar a ranar litinin.

Wannan ne dai karon farko da shugaban zai bar Najeriya a hukumance domin halartar wani taro a kasashen waje.

PRNigeria hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mayaƙan Lakurawa Sun Kashe Sojoji 7 a SokotoAn faɗa wa Shugaba Tinubu Cewa Ina Kitsa Yadda Zan Kashe Shi - ShettimaRundunar 'Yan Sandan Najeriya ta Ceto ƴan Mali 30 Daga Hannun Masu Safarar MutaneMun Kashe Mayaƙan ISIS 175 - Rundunar Sojin NajeriyaFarfesa Pantami ya Janye Daga Takarar Gwamnan Jihar GombeKishiya: Tsakanin ONSA na Ribadu da Tsaron Gida Famadewa Daga Yushau A. ShuaibZaben Fidda Gwani: An Harbe Mutum a Jihar PlateauRundunar 'Yan Sanda ta Tabbatar Kashe Jami'anta 17 a YobeSatar Kayayyakin Banki: An Kama Mutane Huɗu a Jihar Gombe'Yan Bindiga Sun Sace Basarake Tare da Mata 2 a KatsinaJami'an Kwastam Biyu sun Rasa Ransu a Fafatawa da LakurawaMatar Aure ta Zuba wa Kishiyarta da 'Ya'yanta Biyu Fetur Tare da Banka Musu Wuta a KanoIna da ƴancin Mu'amala da Kowa ba Tare da La'akari da Jam'iyya ba - WikeAdadin Masu Fama da Cutar Tamowa na ƙaruwa a Najeriya - MSFGwamnatin Yobe ta Sha Alwashin Kawo ƙarshen Hare-Haren Boko Haram
X whatsapp