Home Labarai Tinubu zaije kasar Faransa domin halartar taron tattalin arzikin duniya

Tinubu zaije kasar Faransa domin halartar taron tattalin arzikin duniya

Shugaban Nijeriya Bola Ahmed Tinubu zai bar Najeriya a ranar alhamis zuwa Faransa domin halartar wani taron musamman kan sabuwar yarjejeniyar hada hadar kudade ta duniya.
Taron na kwanaki biyu, zai maida hankali ne kan yadda za’a fitar da sabbin dabaru musamman ga kasashen dake fuskantar matsalolin kasafin kudi na gajeren zango.

Mashawarci na musamman ga shugaban kasar kan harkokin sadarwa shine ya bayyana batun balaguron shugaban kasar a wani jawabi daya fitar a ranar litinin.

Wannan ne dai karon farko da shugaban zai bar Najeriya a hukumance domin halartar wani taro a kasashen waje.

PRNigeria hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Shin AtikuObi Zasu Iya Tsige TinubuShettima a 2027? Daga Yushau A. ShuaibYadda Shari'ar Masarautar Kano ke Ci gaba da Wakana a Kotun ta ƙoliTawagar Amurka na Shirin Tafiya Pakistan Domin Tattaunawar Sulhu da IranDole Najeriya ta Samu Tsaro ta Kowane Hali - Babban Hafsan TsaroChelsea da Newcastle na Harin Coulibaly, Liverpool na Neman Siyan Marcos SensiBadaƙalar $1.3m: Kotu ta ba EFCC izinin Kama Tsohuwar Ministar jin ƙan Najeriya Sadiya FarouqRaphinha ya Magantu kan Fitar da ƙungiyarsa da aka yi Daga Champion LigRundunar sojin Najeriya ta Musanta bai wa Tsofaffin Mayaƙan Boko Haram MakamaiGwamnatin Tarayya ta Sauya Zarge-Zargen da ta ke yi wa MalamiAn Binne Birgediya Janar Braimah da Sauran Sojojin da Boko Haram ta KasheYaƙin Iran: Hauhawar farashin Kaya a Najeriya ya ƙaruAdadin Matasa 'Yan kwaya da Muka Kama a Shekara 5 - NDLEAJam'iyyar ADC ta Kori Nafi'u Bala GombeRigakafin ƙyanda ya Ceci Yara Miliyan 20 a Afirka - Hukumar Lafiya ta Duniya2027 Ita ce Dama ta ƙarshe da zan Fito Takara - Atiku
X whatsapp