Home Labarai Gwamnatin Jihar Kano ta mayar da Muhyi shugabancin hukumar PCACC

Gwamnatin Jihar Kano ta mayar da Muhyi shugabancin hukumar PCACC

Gwamnan jihar Kano Engr Abba Kabir Yusuf ya mayar da Barr Muhyi Magaji Rimin Gado kan kujerarsa ta shugaban hukumar karbar korafe-korafe da yaki da cin hanci da rashawa ta jihar domin kammala wa’adin aikinsa.

Wannan dai na kunshe ne cikin wata sanarwa da aka aikowa Tambarin Hausa Mai dauke da da hannun Mai magana da yawun gwamnan Kano Dr. Sunusi Bature Dawakin Tofa.
Sanarwar ta ce gwamnan ya umarci Muhyi Magaji Rimin Gado da ya koma bakin aiki Nan take, a Wani mataki na yin biyayya ga umarnin kotu.
Idan dai za a iya tunawa gwamnatin baya karkashin jagorancin Abdullahi Umar Ganduje ce ta dakatar da Barr Muhyi kan wancen kujera sakamakon wasu zarge-zarge.

PRNigeria hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mayaƙan Lakurawa Sun Kashe Sojoji 7 a SokotoAn faɗa wa Shugaba Tinubu Cewa Ina Kitsa Yadda Zan Kashe Shi - ShettimaRundunar 'Yan Sandan Najeriya ta Ceto ƴan Mali 30 Daga Hannun Masu Safarar MutaneMun Kashe Mayaƙan ISIS 175 - Rundunar Sojin NajeriyaFarfesa Pantami ya Janye Daga Takarar Gwamnan Jihar GombeKishiya: Tsakanin ONSA na Ribadu da Tsaron Gida Famadewa Daga Yushau A. ShuaibZaben Fidda Gwani: An Harbe Mutum a Jihar PlateauRundunar 'Yan Sanda ta Tabbatar Kashe Jami'anta 17 a YobeSatar Kayayyakin Banki: An Kama Mutane Huɗu a Jihar Gombe'Yan Bindiga Sun Sace Basarake Tare da Mata 2 a KatsinaJami'an Kwastam Biyu sun Rasa Ransu a Fafatawa da LakurawaMatar Aure ta Zuba wa Kishiyarta da 'Ya'yanta Biyu Fetur Tare da Banka Musu Wuta a KanoIna da ƴancin Mu'amala da Kowa ba Tare da La'akari da Jam'iyya ba - WikeAdadin Masu Fama da Cutar Tamowa na ƙaruwa a Najeriya - MSFGwamnatin Yobe ta Sha Alwashin Kawo ƙarshen Hare-Haren Boko Haram
X whatsapp